Jam'iyyar APC
Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana cewa mutane ne suka sanya shi shiga takarar gwamna a jihar Gombe. Ya fadi abubuwan da zai yi wa Gombawa idan ya zama gwamna.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kira gwamnan jihar Ondo, Lucky Orimisan Aiyedatiwa, zuwa fadarsa. Kiran na zuwa ne bayan an yi kashe-kashe a taron APC.
Shugabannin APC na jihar Adamwa sun garzaya har gidan gwamnati, sun gana da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri yayin da ake rade-radin zai bar PDP zuwa APC.
Jam’iyyar ADC mai adawa a Jihar Rivers ta tabbatar da cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na shirin cafke jigonta, Rt. Hon. Chibuike Rotimi Amaechi.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa, ya umarci binciken rikicin taron APC na mazabu wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutum biyu da jikkatar wasu uku.
Ƴan takarar PDP da AA sun janye wa APC a zaɓen ƙananan hukumomin Abuja da za a yi ranar Asabar. Wike ya shiga tsakani yayin da INEC ke shirin gudanar da zaɓen.
Sanatan Rivers ta Kudu maso Gabas a majalisar dattawan Najeriya, Barinada Mpigi, ya rasu yana da shekaru 64 bayan jinya, yana daga cikin masu tasiri a siyasar jihar.
Babban jigo a jam'iyyar APC, Alhaji Sani Shinkafi, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Jigon na APC ha fito ya ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu shawara.
Gwamna Agbu Kefas ya tabbatar wa Shugaba Tinubu cewa zai samu nasara 100 bisa 100 a Taraba a zaben 2027. Ya bayyana dabarar da zai yi amfani da ita.
Jam'iyyar APC
Samu kari