Jam'iyyar APC
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa ba zai bari a ba kowa mukami ba sai dan jam'iyya, wanda ya yi mata wahala bayan zaben 2027.
Tsagin jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ya yi tsokaci kan sauya shekar Gwamna Abba zuwa APC. Ta bukaci ya fara yin murabus daga zama mambanta.
Wasu masu ruwa da tsakin APC a Kano sun hango cewa ba za a masu adalci ba idan jagoran NNPP, Rabiu Kwankwaso ya sauya sheka tare da Gwamna Abba Kabir.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi magana kan magoya bayan Peter Obi da magoya bayansa da ke magana kan tikitin ADC a zaben 2027.
Tsohon mai bai wa shugaban kasa shawara, Hakeem Baba-Ahmed, ya ce ADC za ta fuskanci rikici idan Atiku Abubakar ya samu tikitin takarar shugaban kasa a 2027.
Shugaban APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas ya bayyana cewa ko da SanatanKwankwaso ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ba zai yiwu ya zama shi ne jagora ba.
Rahotannin da ke shigowa sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shirya ganawa da jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwanwaso a Aso Villa.
Jam'iyyar APC ta bayyana cewa kodayake ta tsaya a kan doron dimokiraɗiyya wajen shirin tunkarar zaben 2027 mai zuwa, gwamnonin da ke shigowa cikinta na da alfarma.
Shugaban APC na Kano, Abdullahi Abbas ya bayyana cewa Ganduje ya zama uban jam'iyya a jihar Kano, shi kuma Gwamna Abba zai rike matsayinsa na jagora.
Jam'iyyar APC
Samu kari