Jam'iyyar APC
Dan takarar gwamnan Gombe na APC, Jamil Gwamna, ya bukaci a gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin mutunci, zaman lafiya da mayar da hankali kan ci gaban jihar.
A labarin nan za a ji cewa jamiyyun siyasa sun fara bayyana matakind a suka dauka bayan INEC ta amince kowa ya fara tallan dan takararsa na zaben 2027.
Dr. Hakeem Baba-Ahmed ya ce Tinubu zai fadi zaben 2027 idan aka yi sahihin zabe. Shugaban PRP na kasa ya ce APC na fuskantar kalubale mai karfi gabanin zaben badi.
A labarin nan za a ji rundunar yan sandan Najeriya ta gano gaskiyar wanda wasu yan daba da ake zargin na da alaka da kungiyar asiri suka kaia wa hari.
Hon. Abubakar Sadiq Zakari ya koma Pantamiyya da PDP bayan ficewarsa zuwa APC, yana mai neman afuwa da jaddada goyon bayansa ga Farfesa Isa Ali Pantami.
Mahaifin mawaki Davido, Adedeji Adeleke, ya fito fili ya bayyana cewa tsohon gwamnan Osun, Adegboyega Oyetola,ya dage sai ya ga bayan Ademola Adeleke daga ofis.
Kotun Majistare ta Ekiti ta tsare tsohuwar ’yar takarar gwamnan APC, Abimbola Olajumoke, kan zargin bata suna, cin zarafin yanar gizo da satar mutane.
Kungiyar G100 ta gana da yan adawa ta Majalisar Wakilai domin haɗa kan ‘yan adawa da ƙalubalantar Bola Ahmed Tinubu da APC a zaɓen shekarar 2027.
Gwamnan Jihar Osun, Ademola Adeleke, ya fito fili ya musanta jita-jitar cewa ya ƙulla yarjejeniyar siyasa da ADC domin murƙushe jam’iyyar APC a zaɓen da aka kammala.
Jam'iyyar APC
Samu kari