Jam'iyyar APC
Hukumar zabe INEC ta sanar da sakamakon zaben AMAC a Abuja, inda APC ta tabbatar da nasarar Christopher Maikalangu da kwarin gwiwar zaben shekarar 2027.
Aliyu Nabil da Aminu Sa'ad na APC sun lashe zaɓukan cike gurbi a Kano da aka gudanar ranar Asabar 22 ga Fabrairu, 2026. An samu ƙarancin fitowar jama'a.
Daniel Nuhu na APC ya lashe zaɓen Kwali da ƙuri'u 17,032 a zaben ranar Asabar, 22 ga Fabrairu, 2026. Ya doke PDP a zaɓen ƙananan hukumomin Abuja.
Dan Anambra, Edwin Chukwujekwu ya zama Mataimakin Sakataren APC a Gombe, yana mai jaddada haɗin kai da adalci da inganta dimokuraɗiyya cikin jam'iyya.
Joshua Ishaku na APC ya lashe zaɓen Bwari da ƙuri'u 18,466 a zaben da aka gudanar ranar 21 ga Fabrairu, 2026. Ya doke ADC da ZLP bayan janyewar ɗan takarar PDP.
Mohammed Kasim na PDP ya lashe zaɓen Gwagwalada da ƙuri'u 22,165, inda ya doke APC a zaɓen ƙananan hukumomin Abuja da aka gudanar ranar 21 ga Fabrairu, 2026.
Gwamnan Kano, Abba Yusuf, ya yaba wa Hukumar zabe mai zaman kanta a jihar da jami’an tsaro kan gudanar da zaben cike gurbi cikin kwanciyar hankali.
Mubarak Ahmad Gumi, ɗan fitaccen malamin addinin Musulunci ya bayyana aniyar neman takarar majalisar dokokin jiha bayan ya ce jama'a sun roke shi ya fito.
Rikicin ya barke a taron APC a Ethiope ta Yamma a Delta, yayin da Erhiatake Ibori-Suenu ta tsira daga hadarin, taron ya janyo tashin hankali ga mambobin jam’iyya.
Jam'iyyar APC
Samu kari