Jam'iyyar APC
Jam'iyyar APC mai mulki ta rasa wasu daga cikin fitaccen sanatoci a majalisar dattawa, wadanda suka koma jam'iyyun adawa bayan ya gaza samun tikitin takara.
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da sauye-sauyen a mukamanasu ba gwamna Abba Kabir Yusuf shawarwari, inda aka ɗaga likkafar wasu tare da yin sababbin nade-nade.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya roƙi shugabannin APC su yi adalci wajen fitar da jerin 'yan takarar ƙarshe domin kwantar da hankalin 'yan majalisa.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa suna da karfin da ake bukata wajen samun nasara a kowane irin zabe a Najeriya.
Jam'iyyar APC ta yi ikirarin cewa har yanzu tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Pantami dan jam'iyyar ne bisa tsarin hukumar INEC, duk da ya koma PDP.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya umarci jami'an da ya ba mukaman siyasa da su koma jam'iyyar APC cikin sa'o'i 48 ko ya kore su daga aiki.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin yan APC reshen jihar Legas sun zargi jam'iyyar da rashin gaskiya game da zaben fitar da gwani da aka yi.
A labarin nan, za a ji cewa daya daga cikin manyan 'yan jam'iyyar APC a Kano, Fa'izu Alfindiki ya ce lokaci ya yi da Sanat Rabiu Musa Kwankwaso zai bar NDC.
Shugabannin APC a mazabar Pantami da ke karamar hukumar Gombe aun ce ba su damsaniyar Isa Pantami ya bar jam'iyyar kafin ya shiga PDP har a ba shi takara.
Jam'iyyar APC
Samu kari