Jam'iyyar APC
Jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Salihu Lukman, ya bayysna dalilin da ya sanya gwamnatin jihar Kano ta samu nasarar yi wa Ganduje illa a siyasance.
Podar Yiljwan Johnson wani jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Plateau, ya yi magana kan batun yiwuwar yin takarar Nasir El-Rufai a 2027.
Shugaban jam'iyyar APC, Ambassada Umar Iliya Damagum, ya bayyana cewa a shirye jam'iyyar ta ke ta kwace mulkin jihar Ondo daga hannun APC mai mulki.
Gwamna Hope Uzodimma ya nada kansa a matsayin kwamishinan filaye na jihar Imo a wani mataki na hana sake aukuwar al’amuran da suka faru a baya a jihar.
Podar Yiljwan Johnson wani jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC), ya bayyana cewa 'yan Najeriya za su sake yi zaben Shugaba Bola Tinubu a 2027.
Shugaban APC na ƙasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana shugabannin NNPP a matsayin waɗanda suka gaza, ya ce ba zasu iya ja da Tinubu ba a 2027.
Jam'iyyar All Progressives Peoples Congress (APC), za ta bayar da satifiket din lashe zaben fidda gwanin gwamnan jihar Ondo, ga Gwamna Lucky Aiyedatiwa.
Kwamitin binciken shari'a da gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya kafa, zai fara zamansa domin binciken gwamnatin tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje.
Kungiyar 'Concerned North-Central APC Stakeholders' ta nesanta kanta daga zanga-zangar neman tsige Abdullahi Umar Ganduje daga shugabancin jam'iyyar APC.
Jam'iyyar APC
Samu kari