Jam'iyyar APC
Rahoto na musamman kan yadda APC ta lashe zaɓukan Abuja, Kano da Rivers a ranar Asabar da ta gabata, ƙarƙashin dokar zaɓe ta 2026 da Tinubu ya sa hannu yanzu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga wayar da kan jama'a game da nasarorinsa yayin wani taron jakadunsa na Renewed Hope Ambassadors a Abuja.
Kwamishina a Kaduna, Sadiq Mamman Lagos, ya bayar da ₦10m da shinkafa ga malaman addini don goyon bayan Uba Sani, tare da alkawarin ci gaba da goyon APC har 2027.
A labarin nan, za a ji cewa lauyoyin tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje sun tayar da jijiyar wuya bayan masu gabatar da kara sun samu wani izinin kotu.
Fustattun mutanen Tofa sun nuna fushinsu kan dan Majalisar wakilai na Dawakin Tofa, Tofa da Rimin Gado yayin da ya halarci taron APC a jihar Kano.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a 2023, Peter Obi, da John Odigie-Oyegun tare da shugabannin ADC sun tsira daga harin ‘yan bindiga a Benin, Edo.
A labarin nan, za a ji cewa yayin da ake shirin gudanar da babban taron APC, alamu sun nuna wadanda za su rike manyan kujerun jagorancin jam'iyya mai mulki.
A labarin nan, NNPP ta bayyana takaici game da yadda ta ce ana hada baki da wasu yan APC wajen kama yayanta duk da wahalar da suka yi wa gwamnatin jihar Kano.
Matasan Kogi sun tara ₦100m don saya wa Tinubu fom ɗin takarar 2027. Gwamna Ododo ya miƙa kuɗin ga APC a Abuja a matsayin goyon baya ga shugaban kasar.
Jam'iyyar APC
Samu kari