Jam'iyyar APC
Jam'iyyar PDP ba ta da jiha ko daya a yayin da ake shirin zaben gwamnan jihar Ekiti na 2026, APC mai mulki ce a sahun gaba da jihohi sama da 30 a Najeriya.
Yayin da aka fara shirye-shiryen gudanar da zaben gwamnan jihar Ekiti, mun sake kawo muku dokokin zaben hukumar zabe mai zaman kanta, INEC domin kiyayewa.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya na daya daga cikin jam'iyyun da za su fafata a zaben gwamnan jihar Ekiti. Akwai abubuwan da za su iya jawo mata rashin nasara.
A gobe Asabar 20 ga watan Yunin 2026 ake sa ran gudanar da zaben gwamnan jihar Ekiti inda APC mai mulki za ta fatata da jam'iyyun adawa da suka hada da ADC da LP.
Yayin da za a gudanar da zaben gwamnan Ekiti a gobe Asabar, Legit Hausa ta duba manyan abubuwa uku da ka iya zama barazana ga APC na ci gaba da rike mulki a jihar.
Karfin jam'iyya, yawan mabiya da zama kan mulki na cikin abubuwa uku da ake ganin za su iya ba jam'iyyar APC damar cin zabe a jihar Ekiti a 2026.
Jam'iyyar APC ta yi martani ga 'yan majalisar wakilai da jam'iyyun adawa da ke cewa shugaba Bola Tinubu ya sauka kan matsalolin tsaro a Najeriya.
Jam’iyyar APC mai mulki a Nasarawa ta ce ficewar tsohon Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, Mohammed Abubakar Adamu, zuwa SDP ba za ta rage ƙarfinta ba a 2027.
Wani jigo a APC, Abdullahi Ayinde Enilolobo, ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu zai lashe zaɓen 2027 saboda sauye-sauyen tattalin arziki da ayyukan ci gaba.
Jam'iyyar APC
Samu kari