Jam'iyyar APC
Tsohon dan takarar kujerar majalisar wakilai a jihar Kano, Fahad Muhammad Dankabo, ya fito ya gayawa duniya dalilinsa na goyon bayan Shugaba Bola Tinubu.
Shigar da sunan Betta Edu da sauran mutane a majalisar kamfen din Bola Tinubu ya haddasa muhawara da korafi a tsakanin yan Najeriya da yan jam'iyyar APC.
Jigon APC a Kebbi, Aminullah Mustapha, ya soki alkawarin Atiku na dawo da tallafin man fetur, yana zargin tsohon tsarin da almundahana da kuɗaɗen gwamnati.
Sanata Abdul’aziz Yari ya tabbatar wa ’yan Najeriya cewa APC za ta cika alkawuran kamfen, yayin da jam’iyyar ke shirin sake zaɓar Bola Tinubu a 2027.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya soki tsarin Kwamitin Yakin Zaɓen APC na 2027, inda ya bukaci Abdul’aziz Yari ya sake tunanin jagorantar kamfen ɗin Tinubu.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar APC mai mulki ta caccaki alkawarin da Atiku Abubakar na yi ya yan Najeriya na cewa zai dawo da tallafin man fetur.
A labarin nan za a ji tawagar da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta aika ya sauka a jihar Kano inda ya tuno amfanin margiya Hamza Darma da ya rasu a kwanan nan.
A labarin nan. za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya waiwayi tsarin da APC ta fitar na yakin neman zabe tare da nuna wa 'yan Najeriya 'mafita'.
Gwamnan Katsina Dikko Radda ya amince da nadinsa a matsayin kodinetan yakin neman zaben Tinubu a jihar, tare da alkawarin karfafa yakin APC a mazabu 361.
Jam'iyyar APC
Samu kari