Jam'iyyar APC
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya ayyana ranakun Alhamis da Juma'a, 30 da 31 ga watan Oktoba, 2025 a matsayin hutu saboda zaben kananan hukumomi.
Gwamna Dikko Radda ya nada tsohon ministan sufurin jiragen sama, Sanata Hadi Sirika, a matsayin shugaban majalisar gudanarwa ta jami’ar UMYU Katsina.
Gwamna Babagana Umaru Zulum ya sake nanata cewa gaba daya jihar Borno na tare da APC da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce za su sake zabensa a 2027.
Jam'iyyar APC reshen jihar Plateau ta yi martani kan ikirarin da Gwamna Caleb Mutfwang ya yi na cewa ana matsa masa lamba ya bar PDP zuwa jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji yadda shugaban APC na kasa, Nentawe Yilwatda ya zargi gwamnoni da shugabannin kananan hukumomi da hannu a cikin wahalhalun da ake sha a kasa.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya bayyana cewa yana fuskantar matsin lamba kan sai ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya.
Jam'iyyar APC ta gudanar da zaben fidda gwani a jihar Ekiti kamar yadda doka ta tanadi, deleget sun hada baki sun amince da Gwamna Biodun Oyebanji yau Litinin.
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisa ar tarayya daga jihar Zamfara, Aminu Sani Jaji ya bayar da tabbacin cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai yi nasara a 2027.
Jigon APC daga Jigawa, Abdullahi Mahmood Garun Gabas ya ce Gwamna Umar Namadi ya gurgunta jam’iyyun adawa a kananan hukumomi 27 da ke jihar saboda ayyukansa.
Jam'iyyar APC
Samu kari