Jam'iyyar APC
A labarin nan, za a ji cewa dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NDC, Peter Obi ya ba Bola Ahmed Tinubu shawara game da takarar a babban zaben 2027.
Babachir Lawal ya yi ikirarin cewa Muhammadu Buhari bai goyi bayan Shugaba Bola Tinubu a zaben fitar da gwani na APC a 2023 ba saboda addini da dabi'u.
Shugabar Mata ta APC a Yobe, Fatima Mairiga, ta rasu bayan gajeriyar rashin lafiya a Kano, inda aka sanar da gudanar da jana’izarta a birnin Damaturu.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar hadakar adawa ta ADC ta ce shugaba Bola Ahmed Tinubu bai taba sanya kafarsa a jihar Zamfara ba duk da munanan hare-hare.
An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin wadanda su ka nemi takara a APC reshen jihar Kwara sun bayyana cewa ba a yi masu adalci ba, kuma a biya su kudinsu.
Kungiyar kamfen Yusuf Tuggar ta musanta rahoton goyon bayan dan takarar APC a Bauchi, tana cewa matsayar wasu mutane ba ta wakiltar tsohon ministan.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya yi kira da babbar murya ga 'yan adawa. Farfesa Nentawe ya bukaci su daina kushe gwamnatin Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa Olubiyi Fadeyi na jam'iyyar APC ya fice daga jam'iyyar inda ya koma tsohon gidansa, wato PDP bayan an ki cika masa alkawari.
Jam'iyyar APC
Samu kari