Jam'iyyar APC
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Gbenga Olawepo Hashim ya bayyana cewa harin Amurka ya nuna gazawar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da APC a Najeriya.
Wata kungiya mai suna National Grassroots Movement (NGM), ta fito ta yi zargi kan shirin da ta ce ana yi domin tsige shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio.
Wani jigo a jam'iyyar NNPP ya bayyana cewa Abba Kabir Yusuf ba zai ja da baya ba kan kokarin shiga APC ko da zai yi sabani da Sanata Rabiu Kwankwaso a NNPP.
A labarin nan, za a ji cewa AbdulMajeed Dan Bilki Kwamanda ya yi zargin cewa tsagin tsohon Gwamna Abdullahi Umar Ganduje zai haɗe da Abba Kabir Yusuf a takarar 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban jam'iyyar NNPP na Kano, Dr. Hashimu Dungurawa ya gamu da fushin mutanensa bayan an zarge shi da tayar da fitina.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi tsokaci kan batun sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Wike ya ce akwai matsala idan ya bar PDP.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa ba dole sai Gwamna Fubara ya nemi izininsa sannan zai iya sauya sheka daga PDP zuwa APC mai mu'ki ba.
Shugabannin ƙananan hukumomi da masu ruwa da tsaki na NNPP a Kano sun yi kiran gaggawa ga Kwankwaso da Gwamna Abba su dawo APC domin dorewar ci gaban jihar Kano.
Cikin abubuwan da za su faru a 2026, Aliko Dangote zai fara raba mai kyauta, dokar haraji, cire kudi za su fara aiki, za a yi zabe a Ekiti da Osun, APC za ta yi taro
Jam'iyyar APC
Samu kari