Jam'iyyar APC
Dan majalisar wakilai daga jihar Plateau, Hon. Yusuf Gagdi ya rasa tikitin takarar APC bayan John Tongshinen ya doke shi da gagarumin rinjayen kuri’u.
Sanata mai wakiltar Zamfara ta Yamma a Majalisar dattawa, Abdulaziz Yari, ya bukaci 'yan Arewa su sake zaben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a 2027.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawa, Garba Maidoki, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar APC. Ya kafa hujja da rikicin cikin gida a jam'iyyar.
Yaron tsohon shugaban kasa marigayi Muhammadu Buhari, Yusuf Buhari ya lashe zaben fitar da gwani na mazabar Daura/Sandamu/Mai'adua na jam'iyyar APC.
Jam'iyyar APC mai mulki ta fitar sunayen masu neman takarar Majalisar wakilai da ta soke tun a matakin tantance wa, daga ciki akwai na jihohin Bauchi, Ondo da Ribas.
Rikici ya barke yayin zaben fitar da gwani na APC a Mushin, Legas, inda masu kada kuri'a suka tsere bayan tashin hankali tsakanin masu goyon bayan ‘yan takara.
Jam’iyyar APC ta shiga rikici a Igabi bayan fusatattun matasa sun dauke shugaban jam’iyyar Bashir Jibrin Jaji shiga mota saboda zargin magudin zaɓe.
Jam'iyyar APC ta ayyana Hajiya Jamila Abdu Mani a matsayin yar takararta a mazabar dan Majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Mani da Bindawa, Katsina.
Hukumar INEC ta tabbatar da cewa duka halastattun jam'iyyun siyasa 22 sun cika tanadin doka kan rijistar mambobinsu, kuma sun cika wa'adin da aka ba su.
Jam'iyyar APC
Samu kari