Jam'iyyar APC
Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya fice daga jam’iyyar PDP a hukumance, yana cewa yana bukatar shugabanci mai maida hankali da ingantaccen aiki.
Jam'iyyar APC mai mulki ta ce Bola Tinubu zai yi nasara a zaben 2027. Ta yi martani ne bayan Peter Obi ya shiga ADC ya hade da Atiku Abubakar a karshen 2025.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na LP, Peter Obi ya fice a hukumance daga jam’iyyar tare da komawa ADC domin hada karfi da Atiku Abubakar a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Kwamishinan habaka kiwon dabbobi a Kano, Aliyu Isa Aliyu ya bayyana goyon bayansa ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ana shirin sauya sheka.
Garba Kore, jigo a jam'iyyar APC ya bayyana cewa babu sauran alheri a zaman Abba da Kwankwaso, ya ce son da Tinubu ke yi wa Kwankwaso ne ya sa ba a daure Madugu ba.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi martani ga zargin da ake yi na cewa ta yi wani shiri na takurawa ƴan adawa domin kanta.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya roƙi al’ummar jihar su yafe masa duk wanda ya ɓata masa rai a cikin shekaru bakwai na mulkinsa.
An nada Abdullahi Abiya matsayin shugaban riƙo na NNPP a jihar Kano bayan korar Dungurawa; yayin da ciyamomi ke kira ga Abba da Kwankwaso su koma jam'iyyar APC.
Tsohon shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya gayyaci Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya shiga jam’iyyar APC a Kano domin ci gaba da ayyukan alheri.
Jam'iyyar APC
Samu kari