Jam'iyyar APC
Gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu zai samu akalla 95% na kuri'un jihar Kaduna a zaben shugaban kasa na 2027 da ke tafe.
Wata kungiyar matasan Arewa ta yi barazanar janye goyon bayan Bola Tinubu a zaben 2027, tana zargin Seyi Tinubu da ware matasan Arewa daga mukaman siyasa.
Hadakar kungiyoyin Kiristoci ta bukaci Amurka ta ci gaba da matsa wa Najeriya kan tsaro, tana gargadin cewa tikitin Musulmi biyu zai iya kara barazana.
Gwamna Ademola Adeleke ya gargaɗi Bola Tinubu kan maguɗin zaɓen Osun, yana cewa hakan na iya haddasa rikicin siyasa irin na 1983 idan ba a yi adalci ba
Jigon APC kuma mai neman takarar shugaban kasa, Alhaji Bayero Lawal, ya maka jam’iyyar a kotu bisa zargin hana shi sayen fom din takara a zabe mai zuwa.
Cardinal John Onaiyekan ya ce bishop-bishop sun riga sun isar da saƙonsu ga Tinubu, kuma yanzu abin da suke jira shi ne gwamnati ta inganta shugabanci.
Jam'iyyar ADC ta ce Shugaba Bola Tinubu bai cancanci tsayawa takarar shugaban kasa a 2027 ba, tana mai zargin ya gabatar da takardun bogi ga INEC.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta yi martani da Sanata Rufa'i Hanga ya fice daga cikinta, tare da mika bayyana cewa ba za su girgiza ba.
Rabiu Kwankwaso ya karɓi masu sauya sheƙa daga APC zuwa NDC a Kano, ya tabbatar musu da adalci da matsayi mai kyau, yayin da jam'iyyar ke ƙara faɗaɗa tasirinta.
Jam'iyyar APC
Samu kari