Jam'iyyar APC
Shugaban APC, Farfesa Nentawe Yilwatda ya ce jam’iyyar ta kammala loda sunayen ‘yan takarar gwamna, mataimakai da majalisun jihohi 1,015 a shafin INEC.
Gwamna Agbu Kefas ya nuna cewa Zainab Ibrahim na iya zama mataimakiyarsa a 2027, shugaban APC Nentawe Yilwatda ya kira ta mataimakiyar gwamna mai jiran gado.
Mawaki a Najeriya, Davido ya mayar wa Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, martani bayan ya soki Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, yayin gangamin APC.
Danbilki Kwamanda ya yi watsi da dakatar da shi daga APC Kano, yana mai cewa babu wanda ya isa ya kore shi, yayin da jam’iyyar ta ce ba ɗanta ba ne.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ce yana son a tuna da shi saboda sauya jihar, karfafa hadin kai, bunkasa masana’antu da fitar da Nasarawa daga mawuyacin hali.
Mataimakin Gwamnan Benue Samuel Ode ya ce jihar za ta samar wa Tinubu kuri'u miliyan ɗaya a zaben 2027 tare da ci gaba da ayyukan raya ƙasa a jihar.
Wani jigon APC a Kebbi, Adamu Yahaya (Adam Fakai), ya sanar da janye goyon bayansa ga Shugaba Bola Tinubu, ya zargi shugabannin jam'iyyar da rashin ba shi kulawa.
Sanata Orji Kalu ya ce zai fice daga APC idan Tinubu ya ci mutuncin Cocin Katolika, tare da kare bishop-bishop da bayyana matsayarsa kan tattalin arzikin Najeriya.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na tsagin jam'iyyar Accord, Christopher Imumolen, ya janye daga takarar 2027 tare da bayyana goyon bayansa ga shugaban ƙasa Bola Tinubu.
Jam'iyyar APC
Samu kari