Jam'iyyar APC
Majalisar Tarayya ta girgiza a yau Talata yayin da yan majalisu 27 suka sauya sheka zuwa jam'iyyun ADC, APC, da Accord domin fuskantar zaben 2027 dake tafe.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban hukumar KASA a Kano, Kabiru Dakata ya bayyana cewa sauya shekar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ba zai girgiza su ba.
Rahotanni sun ce Sanata Ibrahim Lamido daga jihar Sokoto na shirin ficewa daga jam'iyyar sakamakon sabanin da ke tsakaninsa da shugabancin jam’iyya.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Kawu Sumaila da wasu daga cikin yan majalisar Kano sun yi taro inda suka bayyana matsalarsu da gwamnatin Kano.
Tsohon mataimakin gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna ya sanar da ficewa daga jam'iyyar APC yana shirin shiga ADC. Gawuna ya ziyarci Rabiu Musa Kwankwaso a Kano.
Tsohon ministan shari'a kuma babban lauyan gwamnati, Michael Aondoakaa ya fita daga jam'iyyar APC mai mulki. Ya sanar da cewa nan gaba zai sanar da ina zai koma.
Bayan Rabi'u Kwankwaso ya ce zai koma ADC, Jam’iyyar ta bayyana cewa tana kokarin daukar tsarin maslaha wajen zabar dan takarar shugaban kasa na 2027.
A labarin nan, za a ji dalilan da suka jawo hadimin tsohon Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Nasiru Saidu Adhama ya sanar da rabuwa da jam'iyyar APC.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya tabbatar da cewa taron jam’iyyar PDP zai gudana kamar yadda aka tsara duk da rikice-rikicen cikin gida da ake da su.
Jam'iyyar APC
Samu kari