Jam'iyyar APC
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta tsayar da Abba Kabir Yusuf a matsayin dan takararta na gwamnan jihar Kano a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta tabbatar da Gwamna Nasir Idris a matsayin dan takararta na gwamna a jihar Kebbi a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Jam'iyyar APC ta tabbatar da Gwamna Dauda Lawal a matsayin 'dan takarar gwamnan jihar Zanfara a zaben 2027, ya samu tikitin tazarce ba tare da hamayya ba.
Jam’iyyar APC a jihar Kwara ta dakatar da zaɓen fidda gwani na gwamna bayan rikici da ruɗani sun dabaibaye jam’iyyar yayin da aka fara kaɗa ƙuri’a.
Jam'iyyar APC reshen jihar Katsina ta tabbatar da Gwamna Dikko Radda a matsyain dan takarar gwamna a zaben 2027, zai nemi tazarce zuwa wa'adi na biyu.
Maia magana da yawun fadar gwamnatin Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya bayyana cewa Abba Kabir Yusuf ya fara yunkurin shiga APC ne da izinin Sanata Kwankwaso.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani matashi ya rasa rayuwarsa a rikicik da ya biyo bayan zaben fitar da gwanin APC a mazabar Sabon Gari da ke Kaduna.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentwe Yilwatda ya tabbatar da cewa jam'iyyar tana da hanyoyin warware duk wani rikici na cikin gida da ya taso, ya gode wa Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa makusancin tsohon gwamna, Nyesom Wike Kingsley Chinda ya kusa samun tikitin tsaya wa APC a matsayin gwamnan jihar Ribas.
Jam'iyyar APC
Samu kari