Jam'iyyar APC
Ana zargin wasu yan daba sun farmaki sakatariyar jam'iyar APC a jihar Ondo inda suka raunata shugabanta da kuma wani jami'in hukumar NDDC yayin harin.
Ɗan majalisar Abia, Uchenna Erondu Jnr, ya bar PDP ya koma APC yau 17 ga Fabrairu, 2026. Ya ce sake zaɓen Shugaba Tinubu a 2027 ba abin sasantawa ba ne a jihar Abia.
Rikicin NNPP na Rabiu Musa Kwankwaso ya tsananta bayan Ahmad Garba Bichi ya bayyana tare da APC, yana jefa magoya bayan Kwankwaso cikin ruɗani mai zurfi.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi karin haske kan dalilinsa na ficewa daga jam'iyyar NNPP zuwa APC mai mulki. Ya bayyana cewa ya yi don ci gaban Kano.
Sanata Kawu Sumaila ya roki jama'a su guji martani ga Alhassan Ado Doguwa, yana bayyana cewa halin da yake ciki yana bukatar addu'a da goyon baya.
A labarin nan, za a ji yadda Kashim Shetiima ya shige gaba, manyan APC a ciki da wajen Kano suka karbi Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa jam'iyya mai mulki.
Wasu daga cikin hadiman gwamnan jihar Ondo, Lucky Orimisan Aiyedatiwa, sun ajiye mukamsu. Sun bayyana dalilin da ya sa suka hakura da yin aikinsu.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa a yanzu haka jihar Kano ta tashi daga 'yar kallo a cikin manyan al'amura a Najeriya.s
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya karbi gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf zuwa jam'iyyar APC. Shettima ya bayyana muhimmancin Kano ga APC.
Jam'iyyar APC
Samu kari