Jam'iyyar APC
A labarin nan, za a ji yadda kalaman Kwamishinan yaɗa labaran Gwamna, Ibrahim Abdullahi Waiya ya fusata NNPP da ta ce na da shi aka kafa gwamnatin Kano ba.
Sanata Pam Dachungyang ya bar ADP zuwa APC a yau 29 ga Janairu, 2026; wannan na zuwa ne bayan Simon Mwadkwon ya bar PDP domin tunkarar siyasar 2027 a Jihar Filato.
Jam'iyyar APC ta yi wa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso martani kan cewa Abba Kabir Yusuf zai fadi saboda komawa jam'iyyar APC a jihar da haduwa da Abdullahi Ganduje.
A labarin nan, za a ji cewa tsagin jam'iyyar NNPP ya bayyana cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ne ya kora Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa jam'iyyar APC.
Wata kungiyar magoya bayan Shugaba Tinubu da ke tallata manufofinsa ta bayyana dawowar gwamnan Kano APC a matsayin wani karin karfi da jam'iyya mai mulki.
Jam'iyyar APC da Abdullahi Umar Ganduje sun yi martani kan cewa Abba Kabir Yusuf ba zai yi nasara ba a zaben 2027. Ganduje ya ce Allah ne ke ba da mulki a mutum ba.
Gwaman Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana cewa babu wanda zai iya doke tikitin Bola Tinubu da Kashim Shettima a zaben 2027. Ya fadi haka a taron APC a Jos.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnonin APC da ƴan kwamitin majalisar gudanarwa sun saka labule a kan batun babban taron jam'iyya na ƙasa da zabuka daga ƙasa har sama.
Tsohon dan takarar mataimakin gwamnan Kano, Murtala Sule Garoya ce matakin da Abba Kabir Yusuf ya dauka na sauya sheka zuwa APC, ya ce hakan zai amfani jihar.
Jam'iyyar APC
Samu kari