![Kotu ta umarci sake shari'a kan rigimar masarauta, ta ce an tafka kuskure](https://cdn.legit.ng/images/560x315/355985f75bcf19bb.jpeg?v=1)
Kotun Kostamare
![Kotu ta umarci sake shari'a kan rigimar masarauta, ta ce an tafka kuskure](https://cdn.legit.ng/images/560x315/355985f75bcf19bb.jpeg?v=1)
![Kano: Kotu ta yi fatali da bukatar 'Chuchu' da ake zargi da kisan Nafi'u](https://cdn.legit.ng/images/560x315/27c67d578a1700c2.jpeg?v=1)
![Mai rabon ganin badi: 'Yan bindiga sun saki yaran alkaliya da aka sace a Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/360x203/7c2c8660dba7e1cb.jpeg?v=1)
![Kotu ta umarci alkalan da Abba ya nada su ajiye kujerar kwamitin binciken Ganduje](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5df72367d8df38fc.jpeg?v=1)
![Matashin da ya hallaka masallata a Kano ya amsa laifinsa, Kotu ta fitar da matsaya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8014426e59cef647.jpeg?v=1)
![Rikicin sarauta: Kotu ta haramtawa gwamnatin Sokoto tsige hakimai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e4f4283a19cff9ac.jpeg?v=1)
![Mutuwar alkalin babbar kotun Najeriya ya jawo tsaiko a tarin shari'o'i, an samu bayanai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dedc4cb075cfbacb_w.jpeg?v=1)
Mutuwar Mai shari’a Adegboye Gbolagunte na babbar kotun jihar Oyo, ta kawo cikas ga ci gaba da shari’a da dama a galibin kotunan jihar a ranar Talata.
![Kotu ta daure matashin da ya sace dabbobi, ya kalmashe kudin mutane a aljihu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/73d970e4db36af05.jpeg?v=1)
Wata kotu da ke zamanta a Abeokuta ta kama wani matashi mai shekaru 35, Kabiru Lawal da laifin zambar rago da tumaki sannan ya cefanar da su ya kalmashe kudin.
![Kotu ta garkame mijin da ya lakadawa matarsa na jaki a Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4bb7b18e5eab1995.jpeg?v=1)
Kotun shari’ar musulunci da ke zamanta a filin hockey a jihar Kano ta fusata tare da tura wani magidanci gidan yari bayan an zarge shi da dukan matarsa.
![Girma ya kare: Fitaccen ɗan siyasa ya shiga masifa bayan daure shi shekaru 4 a gidan kaso](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fc92dba3d5e6a2bf.jpeg?v=1)
Kotun Majistare da ke birnin Osogbo a jihar Osun ta daure tsohon shugaban karamar hukuma, Mista Tajudden Babatunde shekaru hudu a gidan gyaran hali.
![Alkalin Alkalan Kano ta fito da matsalar da bangaren shari'a yake fuskanta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/040a436be4252462.jpeg?v=1)
Babbar mai shari’a ta Kano, Dije Abdu Aboki ya ta bayyana cewa atsalandan a bangaren shari’a yana hana yanke hukunci da rashin gaskiya da adalci.
![Harin masallacin Kano: Za a fara shari’ar matashin da ya kona mutane da asuba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aae2196ac9c231c1.jpeg?v=1)
Kotu ta sanya ranar 4 ga watan Yuli domin sauraren karar da aka shigar kan Shafi’u Abubakar, bisa zarginsa da kona wani masallaci a Kano tare da kashe mutane 19.
![Kotu ta tasa keyar uwa da danta kurkuku bisa satar kayan kamfanin miliyoyin Naira](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e5125d6d44ced152.jpeg?v=1)
Wata uwa da danta sun gamu da fushin hukumar bayan gurfanar da su gabanta da zargin satar kayan kamfani da suka tasamma miliyoyin naira a jihar Lagos.
![An yankewa masu kwacen waya hukuncin kisa ta hanyar rataya a jihar Ekiti](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e508e32d28844fc3.jpeg?v=1)
Wata kotu a jihar Ekiti ta bada umurnin rataye wasu masu kwacen waya su biyu. An kama mutane dauke da makamai da wayoyi da kudi da suka sace a wajen wasu mutane.
![Dalilin da ya sa Murja Kunya ta ci gaba da hawa TikTok duk da umarnin kotu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1773026f2213f593.jpeg?v=1)
Fitacciyar 'yar TikTok ta Arewa, Murja Ibrahim Kunya ta bayyana cewa lauyoyinta ne suka ba ta izinin ta ci gaba da hawa soshiyal midiya amma da sharadi.
Kotun Kostamare
Samu kari