Kotun Kostamare
A labarin nan, za a ji cewa yadda hukuncin kotu na kokarin soke rajistar jam'iyyar NDC da wasu jam'iyyu a Najeriya zai zama matsala ga siyasar kasar nan.
Mai magana da yawun PDP ya shiga hannu a sakamakon cin mutuncin sanata. Yanzu dai jam’iyya za ta yi kokarin tattaro lauyoyi su kare Ewa Okpo a gaban kuliya.
Wani da ake tuhuma a kotu ya roƙi afuwa tare da danganta laifin da ake zarginsa da shi da matsin tattalin arziƙin da manufofin Tinubu suka haifar.
Wata mata a Ibadan ta shigar da karar neman a raba aurenta da mijinta, inda ta zarge shi da rashin kulawa, lalata da mata, barnata kasuwancinta da cin zarafi.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Babbar kotun jihar Kwara ta yanke wa wani limamim coci hukuncin daurin rai da rai bayan kama shi da laifin hayayyake wa kanana yara mata a jihar Kwara.
A labarin nan, za a ji Nafi'u Bala a ke jayayya da tsagin David Mark ya zargi waɗansu daga cikin ƴan jam'iyyar da ya kura yan haɗaka da ƙoƙarin sauya hukuncin kotu.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta sake hukunci game da belin tsohon hadimin gwamnan jihar Kaduna, Bashir Sa'idu zai ci gaba da zama a gidan gyaran hali.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Kotun Kostamare
Samu kari