Kotun Kostamare
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta tabbatar da cewa kisan da Birtaniya ta yi wa wasu ƴan Najeriya a Enugu ya keta hakkinsu na ɗan adam, kuma dole a biya diyyam
A labarin nan, za a ji cewa Solomom Dalung, tsohon Minista a gwamnatin baya ya zargi gwamnati da nuna wariya da ta kai Abubalar Malami da dansa kotu.
A labarin nan, za a ji cewa kotu da ke Birtaniya ta ci gaba da sauraron karar da aka shigar a kan tsohuwar Ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke.
A labarin nan, za a ji cewa Manjo Hamza Al-Mustapha mai ritaya ya yi bayani a kan abin da ya sa aka rika zarginsa da kashe Kudirat Abiola tare da azabtar da shi.
A labarin nan, za a ji cewa ofishin yada labaran Abubakar Malami SAN ya karyata labarin cewa an samu wadansu makamai a gidan tsohon Ministan shari'a.
A labarin nan, za a ji cewa Abubakar Malami ya gamu da hukumar DSS jim kadan bayan ya fito daga kurkukun Kuje bayan ya cika sharuddan belin da kotu ta yanka masa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta samar da kwamiti da zai shige gaba wajen shari'a da matasan da suka kashe matar aure da yaranta a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa ma'aikatar shari'a a Kano ta tabbatar da cewa za ta yi tsayin daga wajen a yi adalci ga Fatima Abubakar da 'ya'yanta da aka kashe.
A labarin nan, za a ji cewa kotun koli ta yanke hukunci na karshe game da korafin da EFCC ta shigar game da tsohon Gwamna Sule Lamido da yaransa kan zargin zamba.
Kotun Kostamare
Samu kari