Kotun Kostamare
A labarin nan za a ji cewa dakarun rundunar sojin Najeriya sun samu nasarar tarwatsa wasu yan bindiga da suka kai wa wasu makiyaya a jihar Adamawa hari.
Kotun majistare da ke Kano ta bayar da umarnin tsare Maimuna Idris, mai shekaru 25, bisa zargin yanke mazakutar saurayinta bayan ta gano yana shirin auren wata mace.
Kotu a Senegal ta yanke wa yan TikTok uku hukuncin dauri kan zargin cin mutuncin Shugaba Bassirou Diomaye Faye, yayin da aka ci biyu daga cikinsu tarar CFA 500,000.
A labarin nan, za a ji yadda wani babban jami'in NSCDC a jihar Kano ya jawo wa kansa matsala har babbar kotun jihar ta aika da shi gidan dan kande.
A labarin nan, za a ji cewa akwai wasu daga cikin kadarorin Abubakar Malami da kotu ta bayar da umarnin a kwace a jihar Kano, an hano yadda ake ciki.
Alkalin Alkalai a Najeriya ta haramta amfani da lakabin “Barrister” a mu’amalar hukuma da Kotun Koli, tana mai cewa bai dace da ƙa’idojin ƙwarewar aiki ba.
'Yan bindiga sun nemi Naira miliyan 200 domin sakin alkalin Babbar Kotun jihar Kebbi, yayin da 'yan sanda ke ci gaba da ƙoƙarin ceto shi daga hannunsu.
An gurfanar da ’yar takarar gwamnan Ekiti ta APC, Abimbola Olawumi, kan zargin wallafa saƙonnin barazana a kafafen sada zumunta, yayin da ta musanta zarge-zargen.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Kotun Kostamare
Samu kari