Kotun Kostamare
A labarin nan, za a ji Alhaji Isma'ila Mai Bisket ya bayyana takaici a kan yadda wasu daga cikin yaransa suka nemi kotu ta hana shi cin dukiyarsa.
Hukumar Kula da Harkokin Shari'a ta Jihar Kano ta dakatar da wani rijistara da babban jami'in kotu kan zarge-zargen aikata laifuffuka masu girma.
An shiga fargaba a birnin Asaba da ke jihar Delta bayan gano gawar tsohuwar Alkalin Delta, Mai Shari'a, Ifeoma Okogwu, an daure ta an kuma lalata gidanta.
Lauyan gwamnatin tarayya a shari'ar zargin aikata da ake yi wa jagoran kungiyar 'yan aware ta IPOB. Gwamnati ta bukaci a yanke masa hukuncin kisa.
A labarin nan, za a ji cewa babbar kotun tarayya ta Abuja ta tabbatar da cewa babu abin da zai hana ta yankewa Nnamdi Kani hukunci a wannan rana ta Alhamis.
Shugaban kungiyar ta'addanci ta IPOB, Nnamdi Kanu ya birkita zaman kotu yayin da za a yanke masa hukunci kan ta'addanci. Ya ce alkalan kotun ba su san doka ba.
Shugaban APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas ya bayyana cewa mutanen karamar hukumar Fagge ba su fahimci ma'anar kalaman da ya fada ba, ya roki afuwa.
A labarin nan, za a ji yadda Nnamdi Kanu, shugaban haramtacciyar kungiyar IPOB ya shaidawa kotu cewa baki daya shari'ar da ake yi da shi ba ta bisa tsarin adalci.
Tsohon gwamna, Sule Lamido ya dauko aiki, zai yi shari'a da PDP a kotu. Sule wanda da su aka kafa jam'iyyar PDP ya na neman shugabancin jam'iyyar hamayyar.
Kotun Kostamare
Samu kari