Kotun Kostamare
Wata kotu mai zama a birnin tarayya Abuja ta ɗaure lebure watanni 15 a guda. gyaran hali ko tarar N40,000 bayan ya amsa laifin sata a masallaci a Asokoro.
Babban lauya ya tafka abin kunya bayan garkame shi a kotu kan zargin cin zarafin wata budurwa bayan ya yi mata alkawarin biyanta kudi bayan sun gama holewa.
Wata kotun majistare mai zamanta a Iyaganku, jihar Oyo ta garkame wani likitan bogi da aka gurfanar a gabanta bisa zargin ya kashe majinyaci ta hanyar yi masa allura
Wata kotun majistare da ke zama a Ado-Ekiti ta umurci wani magidanci da ya daina yiwa matarsa magana na tsawon makonni biyu har zaman kotu na gaba.
An tsare mai dafa abinci ga tsohon gwamnan jihar Legas na APC, Akinwumi Ambode mai suna Abayomi Victor kan zargin satar kayayyakin miliyoyin kudin mai gidansa.
Wata matar aure mai suna Aminar ta nemi kotu ta raba aurenta da mijinta bisa rashin nuna soyayya, kulawa da ɗaukar ɗawainiyar iyalansa a Ilorin jihar Kwara.
Kotu ta yi hukunci kan shari’ar Hafsat 'Chuchu' da Nafiu Hafizuinda ta umarci sake duba lafiyar kwakwalwar Hafsat da ake zargi da kisan kai a Kano.
A ranar Talata ne wata kotu da ke Kubwa, Abuja, ta raba auren wata mata mai suna Salamatu Halilu da mijinta Ibrahim Sumaila bayan shafe shekaru 14 suna tare.
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta yi nasarar cafke wasu matasa 10 a gidan Gala bayan al'ummar Kiristoci sun yi korafi kan bude gidan a tsakiyar unguwa.
Kotun Kostamare
Samu kari