
Kotun Kostamare







Gwamnatin tarayya ta zargi kamfanin Binance dake hada hadar kirifto da musayar kudi ta intanet da jawo mata gagarumar asara ta hanyar guje wa biyan kudin haraji.

Kotun majistire mai zama a Ilorin, babban birnin jihar Kwara ta tasa keyar Abdulrahman Muhammed, wanda ya ce shi malamin musulunci ne zuwa gidan yari.

Dan majalisa, Hon. Philip Agbese ya karyata zargin da shugaban kamfanin Binance, Tigran Gambaryan ya yi masa ne neman a ba shi cin hanci da rashawa.

Jarumar Kannywood, Maryam Malika, ta runtuma kotun Shari’a da ke Magajin Gari, Kaduna domin neman a tabbatar da sakin da tsohon mijinta mai suna Umar ya yi mata.

An bayar da belin tsohon Minista, Kabiru Turaki, SAN, akan N1m bayan zarginsa da auren karya, lalata, da barazana. An dage shari’ar zuwa 11 ga Maris.

Mai martaba sarki na masarautar Orile Ifo, Oba Abdulsemiu Ogunjobi ya tsinci kansa a gidan gyaran hali bayan gaza cika sharuddan belin da aka ba shi a Ogun.

Wani magidanci, Yahaya ya roƙi wata kotun yanki a Abuja ta raba aurensa da mai ɗakinsa, ya ce tun da ya musulunta zaman lafiya ya bar gidansa da matarsa.

Kwamishina a jihar Bauchi, Abdulrazak Nuhu Zaki, ya yi martani kan zargin satar yarinya, yana mai cewa Zainab diyarsa ce ta jini kuma yana da hakki a kanta.

Mai shari'a Olatunji Oladunmoye na kotun Gwagwalada ya tsare Nazifi da Bilkisu kan laifin zina. Bilkisu ta ce Nazifi bai san tana da aure ba inda ta roki sassauci.
Kotun Kostamare
Samu kari