Kotun Kostamare
A labarin nan, za a ji yadda Nnamdi Kanu, shugaban haramtacciyar kungiyar IPOB ya shaidawa kotu cewa baki daya shari'ar da ake yi da shi ba ta bisa tsarin adalci.
Tsohon gwamna, Sule Lamido ya dauko aiki, zai yi shari'a da PDP a kotu. Sule wanda da su aka kafa jam'iyyar PDP ya na neman shugabancin jam'iyyar hamayyar.
A labarin nan, za a ji cewa kotu dake zamanta a Abuja ta yi fatali da bukatar da lauyoyin Abba Kyari suka shigar gabanta a shari'arsu da NDLEA kan kadarorinsu.
A labarin nan, za a ji cewa takardar kotu ta bayyana bayanan da ake sa ran shaidun da Nnamdi Kanu zai gabatar a gabanta za su bayar idan an koma zama.
A labarin nan, za a ji cewa wani da a Kano, Muhammad Shaddadu ya maka mahaifinsa a gaban kotu bisa zargin sayar masa da gida a lokacin da ya ke gidan yari.
Kotun Majistire a Kano ta yanke hukuncin daura auren Ashir Idris Mai Wushirya da Yar Guda bisa bidiyon badala da suka wallafa kuma suka yada a kafafen sada zumunta
Babbar Kotun Kano ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya kan mutane 2 da aka kama da laifin kai hari tare da kashe malamin jami'ar Yusuf Maitama Sule, Kano.
A baya, mun wallafa cewa kungiyar kare hakkin dan adam ta nemi mahukunta a Najeriya ta cire hukuncin kisa daga hukunec-hukuncen manyan laifuffuka.
A labarin nan, za a yi yadda 'yan uwan Bilyaminu Bello na dangin uwa da su ka raine shi suka yi raddi ga mahaifin 'dansu da ya ce ya yafe wa Maryam Sanda.
Kotun Kostamare
Samu kari