Kotun Kostamare
A labarin nan, za a ji cewa Manjo Hamza Al-Mustapha mai ritaya ya yi bayani a kan abin da ya sa aka rika zarginsa da kashe Kudirat Abiola tare da azabtar da shi.
A labarin nan, za a ji cewa ofishin yada labaran Abubakar Malami SAN ya karyata labarin cewa an samu wadansu makamai a gidan tsohon Ministan shari'a.
A labarin nan, za a ji cewa Abubakar Malami ya gamu da hukumar DSS jim kadan bayan ya fito daga kurkukun Kuje bayan ya cika sharuddan belin da kotu ta yanka masa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta samar da kwamiti da zai shige gaba wajen shari'a da matasan da suka kashe matar aure da yaranta a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa ma'aikatar shari'a a Kano ta tabbatar da cewa za ta yi tsayin daga wajen a yi adalci ga Fatima Abubakar da 'ya'yanta da aka kashe.
A labarin nan, za a ji cewa kotun koli ta yanke hukunci na karshe game da korafin da EFCC ta shigar game da tsohon Gwamna Sule Lamido da yaransa kan zargin zamba.
A labarin nan za a ji cewa wata kotun Majistare da ke Jigawa ta bayar da umarnin a kamo wani jami'in SSS mai suna Fifeanyi Festus kan zargin sace yarinya a Jigawa.
Babban malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Abbakar Gumi ya maka wasu masu amfani da Facebook a gaban kotu kan abin da ya kira zubar masa da mutumci.
A labarin nan, za a ji Alhaji Isma'ila Mai Bisket ya bayyana takaici a kan yadda wasu daga cikin yaransa suka nemi kotu ta hana shi cin dukiyarsa.
Kotun Kostamare
Samu kari