Kotun Kostamare
A labarin nan, za a ji cewa babbar kotun tarayya ta Abuja ta tabbatar da cewa babu abin da zai hana ta yankewa Nnamdi Kani hukunci a wannan rana ta Alhamis.
Shugaban kungiyar ta'addanci ta IPOB, Nnamdi Kanu ya birkita zaman kotu yayin da za a yanke masa hukunci kan ta'addanci. Ya ce alkalan kotun ba su san doka ba.
Shugaban APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas ya bayyana cewa mutanen karamar hukumar Fagge ba su fahimci ma'anar kalaman da ya fada ba, ya roki afuwa.
A labarin nan, za a ji yadda Nnamdi Kanu, shugaban haramtacciyar kungiyar IPOB ya shaidawa kotu cewa baki daya shari'ar da ake yi da shi ba ta bisa tsarin adalci.
Tsohon gwamna, Sule Lamido ya dauko aiki, zai yi shari'a da PDP a kotu. Sule wanda da su aka kafa jam'iyyar PDP ya na neman shugabancin jam'iyyar hamayyar.
A labarin nan, za a ji cewa kotu dake zamanta a Abuja ta yi fatali da bukatar da lauyoyin Abba Kyari suka shigar gabanta a shari'arsu da NDLEA kan kadarorinsu.
A labarin nan, za a ji cewa takardar kotu ta bayyana bayanan da ake sa ran shaidun da Nnamdi Kanu zai gabatar a gabanta za su bayar idan an koma zama.
A labarin nan, za a ji cewa wani da a Kano, Muhammad Shaddadu ya maka mahaifinsa a gaban kotu bisa zargin sayar masa da gida a lokacin da ya ke gidan yari.
Kotun Majistire a Kano ta yanke hukuncin daura auren Ashir Idris Mai Wushirya da Yar Guda bisa bidiyon badala da suka wallafa kuma suka yada a kafafen sada zumunta
Kotun Kostamare
Samu kari