Jihar Cross River
Ana zargin wani dan sanda ya harbe matashin Fasto, Moses Mba yayin da ya je yi wa Gwamnan jihar Cross River, Bassey Otu wa'azi kan shugabanci da tsoron Allah.
Rahotanni da suke iskarmu sun tabbatar da cewa an tsinci gawar Morrison Ogbonna a wani otal da ke Calabar ranar Alhamis 18 ga watan Satumbar 2025.
Gwamna Bassey Otu ya tube wani sarki a karamar hukumar Akamkpa da ake zargi da rike mulki a masarautu biyu a jijhar. Sarkin ya ce zai yi martani daga baya.
Mai girma gwamnan jihar Kuros Riba, Bassey Otu ya amin ce da nadin wanda Majalisar sarakuna ta zaba a a matsayin sabon sarkin kabilar Ekinta Clan.
Ana fargabar cewa za a samu ambaliyar ruwa a jihohin Legas, Ogun, Akwa Ibom, da Cross River a ranar Juma'a, 12 ga Satumba, 2025. NiMet ta ce za a sha ruwa a Arewa.
Madugun tafiyar Kwankwasiyya kuma jagoran NNPP na kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi ganawa ta musamman da jagororin jam'iyyar a Cross River.
Wata dattijuwa mai suna Victoria ta ce yan sanda sun hallaka danta mai suna Moses da ya je gidan gwamna don isar da saƙon Ubangiji da yi masa wa'azi.
Karamin ministan masana'antu, kasuwanci da zuba jari ya kaddamar da wani ahiri daga aljihunsa wamda zai taimakawa kananan yan kasuwa da tallafin kudi a Cross River.
Gwamna Bassey Otu na Cross River ya aiwatar da N70,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi ga ma’aikatan jihar, tare da shirin daga dajarar ma'aikatan wucin gadi.
Jihar Cross River
Samu kari