Jihar Cross River
Rikici ya barke a APC Cross River yayin da shugabannin ƙananan hukumomi 35 suka nemi shugaban jam’iyyar, Alphonsus Eba, ya yi murabus kan zargin rashin gaskiya.
Sanata Agom Jarigbe na Cross River ta Arewa ya sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC, yana zargin rikice-rikicen cikin gida a jam’iyyar mai adawa.
Wani maharbi a ƙaramar hukumar Boki da ke Jihar Cross River a Kudancin Najeriya ya harbe mace da kuskure yana zaton biri ne yayin da yake farauta a daji.
Jam’iyyar PDP ta rusa shugabanta a jihohin Akwa Ibom da Cross River, ta kuma nada kwamitocin rikon kwarya yayin da rikicin cikin gida suka jawo babban garambawul.
Ana zargin wani dan sanda ya harbe matashin Fasto, Moses Mba yayin da ya je yi wa Gwamnan jihar Cross River, Bassey Otu wa'azi kan shugabanci da tsoron Allah.
Rahotanni da suke iskarmu sun tabbatar da cewa an tsinci gawar Morrison Ogbonna a wani otal da ke Calabar ranar Alhamis 18 ga watan Satumbar 2025.
Gwamna Bassey Otu ya tube wani sarki a karamar hukumar Akamkpa da ake zargi da rike mulki a masarautu biyu a jijhar. Sarkin ya ce zai yi martani daga baya.
Mai girma gwamnan jihar Kuros Riba, Bassey Otu ya amin ce da nadin wanda Majalisar sarakuna ta zaba a a matsayin sabon sarkin kabilar Ekinta Clan.
Ana fargabar cewa za a samu ambaliyar ruwa a jihohin Legas, Ogun, Akwa Ibom, da Cross River a ranar Juma'a, 12 ga Satumba, 2025. NiMet ta ce za a sha ruwa a Arewa.
Jihar Cross River
Samu kari