
Rashawa a gwamnatin Najeriya







Kamfanin Atiku Abubakar ya yi sanadiyyar rasa aikin Hadiza Bala Usman, an fahimci haka a littafin “Stepping on Toes: My Odyssey at the Nigerian Ports Authority”

Hadiza Bala Usman ta bada labarin abin da ya hada ta fada da gwamnati. A karshe Rotimi Amaechi ya ga bayan ta, duk da bincike ya nuna ba ta aikata wani laifi ba

Ma'aikatar shari'a ta Amurka ta cimma matsaya kan wasu shari'u biyu da suka buƙaci ƙwace kadarori na alfarma da aka samar da su a ƙasar Najeriya ta hanyar sata.

Darajar tattalin arzikin zamanin Afrika zai kai $180b nan da 2025 amma Isa Ali Ibrahim Pantami ya nuna irin hadarin barazanar yi wa shafukan yanar gizo kutse.

Kasar Amurka za ta dawo da wasu kudi da Deprieye Alamieyeseigha ya boye. Marigayi Alamieyeseigha ya ajiye kusan $1m da ya wawura daga baitul-malin Bayelsa.

Gwamnatin Kogi ta yi wa Abdulrasheed Bawa raddi, ta ce EFCC tana da mugun nufi a kan Mai Girma Gwamna. Kingsley Fanwo ya zargi hukumar EFCC da biyewa ‘Yan adawa
Rashawa a gwamnatin Najeriya
Samu kari