Rashawa a gwamnatin Najeriya
Wani rahoto ya yi bincike kan tashar tsandaurin Dala da ke jihar Kano. Ana zargin Ganduje da yin amfani da 'ya'yansa wajen sauya mallakar tashar daga hannun jihar.
A labarin nan, za a ji cewa Mai Shari'a Peter Lifu na Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ya bayyana matukar takaici a kan shari'ar tsohon gwamna, Gabriel Suswam.
A labarin nan, za a ji cewa Omoyele Sowore na shirin ɓarowa Ministan Babban Birnin Tarayya, Abuja, Nyesom Wike aiki a jihar Florida da ke Amurka.
ICPC ta titsiye dan majalisar jihar Filato, Adamu Aliyu, bisa zargin damfarar dan dan kasuwa N73.6m, a wata kongilar jami’ar Jos, ta bogi, amma ya musanta zargin.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sanda ta bayyana dalilin da ya sa aka ga shigen jami'an tsaro a cikin gari yayin da kungiyoyi ke shirin yin zanga-zanga.
A labarin nan, za a ji cewa Hadi Sirika, Ministan harkokin sufurin jirgin sama a a zamanin marigayi Muhammadu Buhari ya karyata zargin kashe N10bn kan 'Nigeria Air.'
Hukumar EFCC ta ayyana tsohon kwamishinan jihar Abia, Christopher Enweremadu, a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo bisa zargin almundahana da cin dukiyar jama'a.
Malaman addini sun yi martani kan magana da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya da cewa ya gama da kawar da cin hanci da rashawa a Najeriya, sun karyata ikirarin.
A labarin nan, za a ji fitaccen lauya, Barista Abba Hikima da marubuci, Aliyu Jalal sun dura a kan gwamnatin Kano kan kare hadimin Abba daga zargin almundahana.
Rashawa a gwamnatin Najeriya
Samu kari