Rashawa a gwamnatin Najeriya
EFCC ta ana neman Odoh Eric Ocheme da matar tsohon gwamnan babban bankin kasar, shi ake tunanin ya saci sa hannun Muhammadu Buhari taimaka aka yi sata CBN.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya dakatar da shugaban hukumar raya wutar lantarki a karkara REA, Ahmad Salihijo Ahmad da manyan daraktoci uku.
Majalisar Wakilai ta umurci kwamitinta kan kidayar jama'a da ya gudanar da bincike kan yadda aka kashe N200b a shirin kidayar shekarar 2023 da aka dakatar.
Kayode Egbetokun, Sufeto-Janar na ‘yan sanda (IGP), ya haramta amfani da na’urar POS “a cikin harabar ofisoshin ‘yan sanda da cibiyoyinta” a fadin kasar nan.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci masu zuba hannun jari 'yan kasar Qatar da su kwararo zuwa Najeriya domin zuba hannyaen jarinsu cikin kasar nan.
Idan tsohon ministan wuta ya yi nasara, za a biya shi diyyar N1bn a kan binciken aikin Mambilla. Lauyoyi sun garzaya kotu a Abuja, sun yi karar AGF da EFCC.
Wani rahoto da aka bankado ya nuna yadda ake zargin ana tafka rashin gaskiya a kwastam. Akwai jami’an kwastam da suka karbi cin hanci amma ana kokarin rufe binciken.
Gwamnan APC ya ba Bola Tinubu shawarar ya binciki Obasanjo kan matsalar wuta. A 1998, Najeriya ta na samar da fiye da megawatt 6, 000 na wutar lantarki.
EFCC tana so ta ga bayan wadanda ake zargi da barna bayan samun korafi daga jama’a. Sabon shugaban hukumar ya dauki alwashi bayan ya ce sun karbo N60bn da $10m.
Rashawa a gwamnatin Najeriya
Samu kari