Rashawa a gwamnatin Najeriya
ICPC ta shigar da zarge-zargen laifuka gaban Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja da nufin gurfanar da tsohon Ministan Ƙirƙire-ƙirƙire, Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji.
ICPC ta zargi Nasir El-Rufai da karya sharudan ziyarar asibiti da kotu ta amince masa, tare da kama likitansa Farfesa Bello Abubakar domin bincike.
A labarin nan, za a ji cewa ana zargin jami'an rundunar yan sandan Najeriya sun yi ram da mahaifin Adeniyi da ake zargi da badakalar kafa ma'aikatar bogi.
Wani kwararre da aka dauko domin yin bincike yana so duk da Muhammadu Buhari ya rasu, EFCC ta yi shari’a da shi a kotu. Mai binciken na musamman ya fadi haka a kotu.
A labarin nan, za a ji jam'iyyar yan adawa, NDC ta bayyana mamakin yadda aka samar da hukuma har ta shiga cikin kasafi da daukar ma'aikata amma ta barauniyar hanya.
Za a ji abin da ya je ya dawo alkali ya ki ba Nasir El-Rufai belin zuwa asibiti. Alkali ya hana beli amma ya sassauta a sShari'ar tsohon gwamnan Kaduna da ICPC.
Tsohon ministan Bola Tinubu mai neman takarar gwamna a 2027 zai yi kwana akalla 14 a ragar ICPC. Uche Nnaji wanda ya rike Ministan kirkira, kimiyya yana tsare a ICPC
EFCC ta gurfanar da wasu tsofaffin shugabannin matatun Port Harcourt da Warri kan zargin wanke kudin haram da karkatar da kudaden gyaran matatun mai.
Kotun Southwark Crown da ke Landan ta wanke tsohuwar ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke, daga dukkan tuhume-tuhumen rashawa bayan doguwar shari’a.
Rashawa a gwamnatin Najeriya
Samu kari