![Shugaban APC Abdullahi Ganduje ya fadi dalilin karuwar cin hanci da rashawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/397fc862bd7080d2.jpeg?v=1)
Rashawa a gwamnatin Najeriya
![Shugaban APC Abdullahi Ganduje ya fadi dalilin karuwar cin hanci da rashawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/397fc862bd7080d2.jpeg?v=1)
![Badakalar N1.5bn: Ministar mata ta maka shugabar kwamitin da ke bincikenta kotu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d9e52c3263a4fe38.jpeg?v=1)
![Karin albashi ya gagara: Yan kwadago sun fara sabuwar gwagwarmaya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1d5da9b423027780.jpeg?v=1)
![N1.5b: Majalisa ta dakatar da ayyuka a ma'aikatar mata, ta bukaci minista ta gurfana](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ba6454955a109d2c.jpeg?v=1)
![Kotu ta yanke hukunci kan Emefiele, an gano miliyoyin daloli da aka wawushe](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5b6fbc4b192ae340.jpeg?v=1)
![EFCC ta gurfanar da ma'aikacin gwamnati gaban Kotu saboda zargin hana bincike](https://cdn.legit.ng/images/360x203/66e12c15835419b8.jpeg?v=1)
![EFCC ta bankado alakar tsohon minista Hadi Sirika da kamfanin da ya yi badakalar kwangila](https://cdn.legit.ng/images/190x107/06970c0dd0f618fe.jpeg?v=1)
Hukumar hana yi wa tattalin arzikin kasa ta ce diyar tsohon minista harkokin sufurin jiragen sama, Hadi Sirika na da hannu cikin zargin badakalar kwangila.
![SERAP: An je kotu neman bayanan bashin da Buhari, Jonathan da Obasanjo suka karbo](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c34bbdf2c0da9d0e.jpeg?v=1)
Kungiyar SERAP da ke bibiyar tattalin arziki da tabbatar da yaki da cin hanci a Najeriya ta shigar da kara gaban kotu ta na neman bayanan basussukan gwamnati.
![Kano: Hukumar yaki da rashawa ta fara binciken zargin almundahana a tallafin gwamnati](https://cdn.legit.ng/images/190x107/66103782ece57f0a.jpeg?v=1)
Hukumar karbar korafe-korafe yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta kaddamar da bincike kan wata badakala da ta shafi tallafawa masu kananan sana’o’i.
![Kotu na shirin yanke hukunci tsakanin tsohon ministan Buhari da surukarsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/165773e4f02d2455.jpeg?v=1)
Kotu na shirin yanke hukunci tsakanin tsohon ministan Buhari Geoffrey Onyeama da surukarsa, Lilian Onoh bisa zargin rashawa. Onyeama ne ya shigar da karar.
![EFCC: An bukaci binciken abokin takarar Atiku Abubakar a 2023, Ifeanyi Okowa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5b0688b1cc90c3e9.jpeg?v=1)
Kungiya mai yaki da cin hanci da rashawa (NACAT) ta bukaci hukumar EFCC ta binciki tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa bisa zargin rashawa.
![Emefiele: “Yadda na biya cin hancin $600, 000 domin a biya ni kudin kwangila a CBN”](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ae5348f630701060.jpeg?v=1)
‘Dan kwangila ya tona yadda ya ba da cin hancin $600, 00 a lokacin Godwin Emefiele. Victor Onyejiuwa ya kashe $600, 000 (kusan N300m) kafin hakkokinsa su fito a CBN.
!['Sannu a hankali za mu bincike shi', EFCC tayi magana kan Ministan Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/264de01cb38cce03.jpeg?v=1)
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin Najeriya zagon kasa (EFCC) ta bayar da tabbacin cewa sannu a hankali ta ke ci gaba da bincikar Bello Matawalle.
![ICPC: Kotu ta daure jami'in tsaron NSCDC na tsawon shekaru 5 a kurkuku](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3daca448ebd7d7c6.jpeg?v=1)
Hukuma mai yaki da cin hanci da rashawa (ICPC) ta daure kwamandan NSCDC shekara biyar bisa laifin karban kudi domin samawa mutane aikin gwamnati.
![Rashawa: Tsofaffin gwamnoni 6 ta taba kamawa da laifin sata a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c461e55886adb18a.jpeg?v=1)
Tsawon shekaru da hukumar EFCC ta yi tana yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya ta zargi tsofaffin gwamnoni sama da 30 kuma ta yi nasarar daure guda shida
Rashawa a gwamnatin Najeriya
Samu kari