
Rashawa a gwamnatin Najeriya







Gwamnatin Dauda Lawal Dare ta bayyana cewa an gudanar da bincike don tantance ma'aikatan jihar a kokarin fara biyan sabon mafi ƙarancin albashin N70,000.

Tsohon dan takarar shugaban kasa, Fela Durotoye, ya bayyana jin dadin yadda ya ki amincewa da tayin wasu daga cikin jami'an gwamnatin Tinubu ya karbar rashawa.

Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta bayyana cewa wasu tsofaffin shugabannin hukumar tattara kudin haraji a jihar sun yi sama da fadi da hakkokin jama'a.

Hukumar Shari’a ta Kano ta kori ma’aikata biyu kan karbar cin hanci da rashawa, yayin da ta janye dakatarwar da ta yi wa wasu ma'aikata uku saboda rashin hujja.

SERAP ta maka Tinubu a kotu kan kwangilolin bogi da suka lakume Naira biliyan 167, inda ta bukaci a gurfanar da 'yan kwangilar don dawo da dukiyar gwamnati.

'Yar gwagwarmaya, kuma 'yar siyasa a Arewacin Najeriya, Hajiya Naja'atu Muhammad ta tabbatar da cewa akwai shaidar Nuhu Ribadu ya zargi Tinubu da rashawa.

EFCC ta gurfanar da Farfesa Usman Yusuf bisa laifuffuka biyar da suka hada da wawure kudi da bayar da fifiko ba bisa ka’ida ba. Kotu ta tsare shi a kurkuku.

SERAP ta bukaci Shugaba Tinubu ya binciki batan Naira biliyan 26 daga PTDF da Ma'aikatar Man Fetur a 2021, tare da mayar da kudaden don rage gibin kasafin kudi.

Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ya zuba ido a rika zaluntar mutanen da su ka zabe shi ba, inda ya lashi takobin yaki da rashawa.
Rashawa a gwamnatin Najeriya
Samu kari