Rashawa a gwamnatin Najeriya
Yan majalisa 12 a Ondo sun fara shirin tsige kakakin majalisar jihar, Olamide Oladiji bisa zargin rashawa, karkatar da N50m da sabawa kundin tsarin mulki.
Kotu ta yanke hukunci kan jami’an Majalisar Dokoki Mustapha Mohammed da Tijjani Goni bisa damfarar neman aiki a CBN da FIRS, da kudin ya kai N4.8m.
EFCC ta ayyana tsohon ministan man fetur kuma tsohon Gwamnan Bayelsa, Timipre Sylva, matsayin wanda take nema ruwa a jallo bisa zargin karkatar da dala miliyan 14.8.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotun Amurka ta tabbatar da cewa tsohon Manajan Darakta a kamfanin mai na Najeriya, Paulinus Okoronkwo ya karbi cin hanci.
EFCC ta gurfanar da tsohuwar shugabar NSITF, Ngozi Olejeme, kan tuhumar karkatar da N1bn da dala miliyan biyu; sai dai Ngozi ta ki amincewa da wannan tuhuma.
A labarin nan, za a ji cewa mutanen da su mallaki tashar tsandauri ta Kano sun bayyana abin da su ka sani a kan hannun jarin gwamnatin jihar a kamfaninsu.
Wani rahoto ya yi bincike kan tashar tsandaurin Dala da ke jihar Kano. Ana zargin Ganduje da yin amfani da 'ya'yansa wajen sauya mallakar tashar daga hannun jihar.
A labarin nan, za a ji cewa Mai Shari'a Peter Lifu na Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ya bayyana matukar takaici a kan shari'ar tsohon gwamna, Gabriel Suswam.
A labarin nan, za a ji cewa Omoyele Sowore na shirin ɓarowa Ministan Babban Birnin Tarayya, Abuja, Nyesom Wike aiki a jihar Florida da ke Amurka.
Rashawa a gwamnatin Najeriya
Samu kari