Rashawa a gwamnatin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa hukumar EFCC ta samu nasarar shigar da karin takardu a shari'ar da ta ke yi da tsohon Shugaban NHIS, Farfesa Usman Yusuf.
EFCC ta gurfanar da daraktocin NRC guda 3 kan zargin wawure ₦2.04bn a Legas. An tsare Iloanusi a yari yayin da Njoku ya sami belin jinya a shari'ar.
A labarin nan za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya fara zubar da jini ta hanci a yayin hukumar ICPC ke ci gaba da bincikensa a ofishinta.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mai magana da yawun Shugaban kasa, Garba Shehu ya bayyana yadda Shugaba Bola Tinubu ya rika mulki ba da son rai ba.
A labarin nan, za a ji cewa kotu da ke Birtaniya ta ci gaba da sauraron karar da aka shigar a kan tsohuwar Ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotu da ke Ingila ta fara zama domin a fara shari'a da tsohuwar Ministan Najeriya, Diezani Alison Madueke kan zargin rashawa.
Kungiyar HEDA ta shigar da karar Gwamna Makinde gaban EFCC kan zargin karkatar da Naira biliyan 30 na tallafin Bodija; Gwamnatin Oyo ta fadi inda ta ajiye kudaden.
Babban kotun tarayya ta tura Abubakar Malami, ɗansa da wata mata zuwa gidan yarin Kuje kan zargin halatta kuɗin haram na biliyoyin nairori da hukumar EFCC ke musu.
SERAP ta shigar da karar gwamnoni 35 da Nyesom Wike gaban kotu kan zargin rashin bayyana yadda aka kashe N14tn na rarar kudaden tallafin man fetur.
Rashawa a gwamnatin Najeriya
Samu kari