Dan takara
Fitaccen Fasto a Najeriya, Fasto Elijah Ayodele ya shawarci Jonathan da ka da ya kuskura ya sake maganar tsayawa takarar shugaban kasa a 2027 mai zuwa.
Yayin da ake ta korafi kan sanar da nasarar Bola Tinubu a zaben 2023, INEC ta fayyace dalilin sanar da sakamakon zaben shugaban kasa da tsakar dare.
Kungiyar Platform for Youth and Women Development ta shawarci tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan da ya kauracewa tsayawa takara a zaben 2027.
Yayin da ake tunkarar zaben 2027, Kungiyar League of Northern Democrats da Mallam Ibrahim Shekarau ke jagoranta ta fara shiri domin tumbuke Bola Tinubu a zaben 2027.
Tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya yi magana kan zaben 2027 inda ya ce Bola Tinubu zai yi wahalar kayarwa a zaɓen 2027 da ake tunkara saboda yadda ya kama kasa
Rahotanni sun tabbatar da cewa daruruwan magoya bayan APC sun sauya sheka zuwa jam'iyyar SDP a jihar Ondo Yayin da ake shirin gudanar da zaben gwamna.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau ya koka kan halin rashin kudi da ya fuskanta lokacin takarar gwamna a 2003 inda ya ce bashi ya karba.
Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ya caccaki Charles Orie kan ikirarin murabus a gwamnatinsa inda ya ce daman can wa'adinsa ya kare kafin ya sanar da murabus din.
Wata kungiyar Yarbawa a Najeriya ta yi magana kan jawabin Bola Tinubu a karshen makon da ya gabata inda ta ce shugaban ya warware matsalolin masu zanga-zanga.
Dan takara
Samu kari