
Dan takara







Shugaban bankin raya Afrika (AfDB) kuma tsohon minista a mulkin Goodluck Jonathan, Akinwumi Adesina ya magantu kan takarar shugaban kasa a nan gaba.

A bankado yadda yar gwagwarmaya, Naja'atu Muhammad ke yi wa Malam Nuhu Ribadu kamfen takarar shugaban kasa a shekarar 2011 karkashin jam'iyyar AC.

Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa ya fadi yadda ya biya malaman tsubbu daga Kenya $10,000 don kokarin ba shi nasara a shari'ar neman kujerar gwamna.

Tsohon gwamnan Adamawa, Boni Haruna ya musanta labarin ba da cin hanci domin zarcewa a zaben 2003 inda ya ce hakan cin mutuncinsa ne da Olusegun Obasanjo.

Reno Omokri, tsohon hadimin Goodluck Jonathan ya gargadi yan Arewa game da zaben 2027 da lalata siyasarsu inda ya ce sun fi kwashe shekaru a mulkin Najeriya.

Tsohon dan takarar shugaban kasa a NNPP, Sanata Kwankwaso ya kai ziyara ta musamman har gidan tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo a Abeokuta.

A yau Juma'a 16 ga watan Disambar 2024 sakataren gwamnatin jihar Bauchi, Ibrahim Kashim ya ajiye mukaminsa wanda nan take aka maye gurbinsa na riƙon ƙwarya.

Hadimin shugaban kasa, Bola Tinubu na musamman, Daniel Bwala ya koka kan yadda wasu ke kwatanta Najeriya da kasar Ghana inda ya ce kasashe ba daya ba ne.

Rahotanni sun ce hukumar EFCC ta kaddamar da binicke kan jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso game da kudin kamfen zaben 2023 a Najeriya.
Dan takara
Samu kari