![Zanga zanga: Tsohon Ministan Buhari ya fadawa matasa hadarin hawa tituna](https://cdn.legit.ng/images/560x315/5d4a47f04e59c5b6.jpeg?v=1)
Gwamnatin Buhari
![Zanga zanga: Tsohon Ministan Buhari ya fadawa matasa hadarin hawa tituna](https://cdn.legit.ng/images/560x315/5d4a47f04e59c5b6.jpeg?v=1)
![Tarihi bai manta ba: Nasarori da matsalolin da aka samu lokutan zanga zanga a baya a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/6b80a08c62605985.jpeg?v=1)
![Yarjejeniyar Najeriya da kamfanin X: Kotu za ta titsiye tsohon ministan yada labarai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/eef9f562b8b90617.jpeg?v=1)
![Ministan Buhari zai kwana a gidan yarin Kuje, kotu ta yi hukuncin kan zambar N33.8bn](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5b661196033bff36.jpeg?v=1)
![Tallafin N729bn: Ministar Buhari ta shiga matsala, kotu ta karbi korafin SERAP](https://cdn.legit.ng/images/360x203/56c69e76a6782767.jpeg?v=1)
![Majalisa za ta binciki kwangilar aikin Mambila, za a dauko aikin wutar tun daga 1999](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d7a896a0fa66aaeb.jpeg?v=1)
![Jerin makamai da kwastam ta kama ana shirin shigowa da su Najeriya cikin shekaru 7](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8c9e1e89da0327e0.jpeg?v=1)
Hukumar kwastam ta kama makamai da dama a lokacin da ake kokarin shigowa da su Najeriya ta bayan fage domin aikata ayyukan barna da ta'addanci a garuruwa.
![Tsohon jigon APC ya bayyana illolin da Buhari ya yiwa Arewa, ya tabo Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ad4e02a8879ca8a9.jpeg?v=1)
Tsohon mataimakin shugaban APC a Arewa maso yamma ya koka kan yadda Buhari ya shafe shekaru bai amfani Arewa ba kuma Tinubu ma ya dauki irin hanyarsa.
![Ina aka kai maƙudan kuɗin da aka ƙwato daga ɓarayin ƙasa a mulkin Buhari?](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d2e5cf1e9aa48bfc.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban kwamitin bincike kan kwato kadarorin gwamnati, Okoi Obono-Obla, ya yi zargin cewa an mayar da dukiyar da suka kwato lokacin Buhari hannun barayin.
![Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da nadin manyan mukamai 8 a Gwamnatin tarayya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2287b734c9f50e90.jpeg?v=1)
Folashade Yemi Esan ta kawo sababbin sakatarorin din-din-din a ma'aikatu. Bola Tinubu ya amxince Zamfara, Jigawa da Ondo sun samu muhimman kujeru a gwamnatin tarayya
![Gwamnatin Buhari ta ci bashin N30tr a CBN? Gaskiya ta bayyana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2c02899e9467461c.jpeg?v=1)
Wasu takardu da aka gani sun nuna cewa gwamnatin tarayya a lokacin mulkin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ba ta ciyo bashin N30tr ba a CBN.
![Sallah: Buhari ya fadi abin da 'yan Najeriya suka yi da ya faranta masa rai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7ff960dc9070c736.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna farin cikinsa kan yadda 'yan Najeriya masu yawa suka koma gona domin noma abin da za su ci a kasar nan.
![Tanimu Kurfi: Yadda aka shigo da na hannun daman Yar’adua cikin gwamnatin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/876b663a526f166a.jpeg?v=1)
Mun kawo maku tarihin Tanimu Yakubu masanin tattalin arziki da kasuwanci wanda mutumin Yar’adua ne da zai jagoranci aikin kasafin kudi a mulkin Tinubu.
![Dalilin mayar da 12 ga Yuni ranar dimokuradiyya da Buhari ya yi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/90c637d6b4344190.jpeg?v=1)
Ranar 12 ga watan Yuni ta koma ranar dimokuradiyya a Najeriya shekarar 2018. Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ne ya yi wannan sauyin a lokacin.
![Gaskiya ta fito, tsarin sabon Naira da tsohon gwamnan CBN ya yi ba irinsu Buhari ya amince ba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cc8c4847c2fec4c0.jpeg?v=1)
Tsohon daraktan babban bankin Najeriya, Ahmed Umar ya yi bayanin yadda Emefiele ya shure tsarin sababbin kuɗin da Muhammadu Buhari ya amince da su.
Gwamnatin Buhari
Samu kari