
Gwamnatin Buhari







Ma'aikata sun gigice da Bola Tinubu ya fara binciken ‘barnar’ da aka yi a bankin CBN. Sannan Gwamnatin tarayya za ta yi bincike a Hukumar NIRSAL inda aka rika sata.

Mutum ba zai yi kuskure ba idan ya ce Najeriya ta zama kasar da aka tafka rashin gaskiya. Kanal Dangiwa Umar ya ce Muhammadu Buhari ya yaudari jama’a.

Daga 29 ga watan Mayu zuwa yanzu, Bola Ahmed Tinubu ya tsige wasu daga cikin shugabannin gwamnatin tarayya da ya iske a ofis da Muhammadu Buhari ya bar mulki.

Mun kawo abin da Muhammadu Buhari ya fada bayan kotu ta yi fatali da karar Atiku Abubakar da Peter Obi, ya ce sabuwar gwamnatin APC ta cika alkawuran da tayi.

Gwamnati ta lashe amanta domin gudun karin tashin farashin fetur. Idan aka bar farashi a hannun ‘yan kasuwa, sai an koma saida litar fetur a kan akalla N818.

Bola Tinubu ya nada ministocinsa a ranar 21 ga watan Agusta. A wannan rahoto, mun tattaro ministocin da su ka motsa kasa, su ka fara tsokano hayaniya a ofis.

Olusegun Obasanjo ya yi wa Muhammadu Buhari kaca-kaca, ya bayyana irin facakar da ya yi. Buhari ya yi facaka da kudi, sannan ya bar kasar nan da tarin bashi

Bola Ahmed Tinubu ya kusa shafe kwanaki 100 a matsayin shugaban Najeriya a lokacin da Muhammadu Sanusi II ya na cewa an tafiyar da kasa babu masu ilmin tattali.

Muhammadu Sanusi II ya yi bayanin halin da tattalin arzikin Najeriya yake ciki, ya fadi yadda Gwamnatin baya ta rika lafto bashi, ta bar Najeriya a matsala.
Gwamnatin Buhari
Samu kari