Jihar Borno
Kotun soji ta yanke wa sojoji hudu hukuncin daurin rai da rai bayan kama su da laifin safarar makamai ga yan ta'adda ba bisa ka'ida ba a jihar Borno.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa matashin malami, Isma’il Maiduguri daga jihar Borno, ya tsira daga mummunan hatsarin mota a hanyar Maiduguri.
Wasu 'yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a wani gari da ke kan iyaka a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun fafata da sojoji tare da kwashe makamai daga sansaninsu.
Rundunar sojin sama ta kai farmaki a Borno, inda ta hallaka ‘yan ta’adda da dama. Nasarorin baya-bayan nan sun tabbatar da ƙudirin kawo zaman lafiya a Arewa.
A yan kwanakin nan, dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore ya dura kan wasu gwamnonin Arewacin Najeriya inda ya kalubalnatarsu kan zargin rashin katabus a wasu bangarori.
Kungiyar ma'aikatan kananan hukumomi watau NULGE ta koka kan rashin fara biyan ma'aikatan kananan hukumomi albashin N70000 a Kaduna, Borno da Gombe.
Sanatan Borno ta Kudu, Mohammaed Ali Ndume ya caccaki masu rokon shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kori hafsoshin tsaro duba da halin da ake ciki.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai hare-hare kan 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Hare-haren sun yi sanadiyyar hallaka mayaka da kwamandojin kungiyar.
Mataimakin shugaban kasan Najeriya, Kashim Shettima, ya mika sakon ta'aziyyarsa kan harin ta'addancin da 'yan Boko Haram suka kai a Borno, inda suka kashe mutane.
Jihar Borno
Samu kari