Jihar Borno
Gwamnatocin jihohin Najeriya sun ba gwamnatin jihar Borno gudunmawar Naira biliyan 1.1 domin tallafawa wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri.
Tsohon dan takarar shugaban kasar nan, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya kai ziyarar jaje da taya alhini jihar Borno da ta ke fama da ambaliyar da ta lakume rayuka.
Bayan shafe tsawon lokaci yana jagorantar makarantar a matsayin mukaddashin shugabanta, Farfesa Mohammed Laminu Mele ya zama shugaban Jami'ar Maiduguri.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan ya je jaje jihat Borno, ya ba da gudummuwar N50m a tallafawa mutanen da ambaliya ta shafa.
Uwargidan shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, Sanata Oluremi Tinubu ta ba da gudunmawar N500m domin tallafawa mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a Borno.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya ja kunnen sarakunan Borno kan illar da ke tattare da hakar ma'adanai ba bisa ka'ida ba a jihar.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya ba talakawan Maiduguri Naira miliyan 100 bayan ambaliyar ruwa. Gwamna Babagana Zulum ya mika godiya mai yawa.
An sake samun ambaliyar ruwa a jihar Borno inda babbar hanya ta tsage gida biyu. Lamarin ya faru ne a kan babbar hanyar zuwa Damboa da ta hadu da Maiduguri
Tsohon shugaban masu rinjaye a majalisar wakilai, Rt. Hon. Alhassan ya jagoranci tawagar wakilan zuwa Maiduguri domin jajanta wa gwamnan jihar da mutanensa.
Jihar Borno
Samu kari