Jihar Borno
Kafin majalisar dattawa ta sauke Sanata Ali Ndume Sanata Yemi Adaramodu ya labarta cewa babu shirin sauke shi bisa kalaman da ya yi a kan shugaba Bola Tinubu.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bukaci 'yan Najeriya da ka su yi zanga-zangar da ake shirin yi a fadin kasar nan a watan Agustan 2024.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana harin kunar bakin wake da 'yan ta'adda suka kai a jihar a matsayin kokarin yiwa gwamnatinsa zagon kasa.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar kubutar da wasu mutum 57 da 'yan ta'addan Boko Haram suka sace a dajin Sambisa. Sojojin sun kuma hallaka 'yan ta'adda.
Daniel Bwala ya yi martani mai zafi ga Sanata Ali Ndume kan caccakar gwamnatin Bola Tinubu da yake yawan yi inda ya ce sanatan bai kai ya soki shugaban ba.
Gwamnatin jihar Borno ta samar da tsarin mayar da tubabbun 'yan ta'addan Boko Haram zuwa cikin al'umma. Ya zuwa yanzu ta mayar da mutum 8,940 da suka tuba.
'Yan ta'addan Boko Haram sun mika wiya ga dakarun rundunar hadin gwiwa kasa da kasa (MNJTF). 'Yan ta'addan sun mika wuya ne ga sojojin tare da iyalansu.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi nasarar dakile harin Boko Haram kan karfunan wutar lantarki domin lalata su a bayan garin Damaturu da ke jihar Yobe.
Gwamnatin jihar Borno ta ayyana ranar Litinin, 8 ga watan Yuli a matsayin ranar hutu a jihar. Gwamnatin ta ba da hutun ne domin shigowar sabuwar shekarar musulunci.
Jihar Borno
Samu kari