Jihar Borno
Gwamna Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa ya ga ‘ya’yansa sau uku kacal cikin kwanaki 55 bayan hawansa mulki saboda matsalar tsaro da ta addabi Borno.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun kai hare-hare kan 'yan ta'addan kungiyar ISWAP. Hare-haren sun kona motoci da kashe 'yan ta'adda.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya jinjinawa dakarun sojojin Najeriya bisa nasarar da suka samu ta ceto mutane 360 da aka sace a jihar Borno.
Gwamnatin jihar Borno ta yi martani kan ikirarin cewa an biya 'yan ta'addan Boko Haram kudin fansa kafin kubutar da mutane 360 da aka yi garkuwa da su.
A labarin nan, za a ji tsohon bulaliyar Majalisar Dattawa, Sanata Ali Ndume ya nemi ɗauki sojojin Amurka wajen kafa sansani a wasu muhimman wurare a jihar Borno.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto fararen hula da 'yan ta'addan Boko Haram suka sace a Borno. An ba mutanen da aka ceto kulawar da ta dace.
Tsohon hadimin Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya ce bai taɓa ɗora wa Goodluck Jonathan alhakin Boko Haram gaba ɗaya ba, domin tsaro nauyi ne na kowa.
Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume ya bayyana cewa yan Arewa maos Gabas za su saka wa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da kuri'insu bisa aikin titin Gombe zuwa Biu.
Jami'an hukumar DSS da wasu masu tsaron dazuka a jihar Borno sun kama wasu mutane da ake zargi sun tattara magunguna za su kai wa Boko Haram a daji.
Jihar Borno
Samu kari