
Jihar Borno







Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa shi mutum ne saurin fushi, amma kuma baya yarda ya kwana da fushin wani mutum a cikin ransa.

Shugaban Najeriya mai barin gado nan da kwana 6 kacal, Muhammadu Buhari, ya roki majalisar dattawa ta sahale masa ya maida wa gwamnatin Borno kuɗi biliyan N16bn

Kamfanin mai ta Najeriya (NNPC) ta ci gaba da binciken mai a tabkin Chadi da ke Borno, Kamfanin ta bayyyana yadda ta tsayar da hakar mai din a shekarar 2017.

Gwmanan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya ce yana tare da waɗanda jam'iyyar APC mai mulki ta zaɓa a kason shugabancin majalisar tarayya ta 10 .

Kwamandan rundunar hadin guiwa ta ‘Operation Hadin Kai’ Manjo Janar Ibrahim Ali ya ce an yi nasarar kwato daya daga cikin ‘yan matan Chibok, mai suna Saratu.

Rundunar sojin hadin gwiwa ta ‘Operation Hadin Kai’ ta tabbatar da gano wasu tarun makamai a karkashin kasa jiya daga kungiyar ISWAP a cikin dajin Sambisa.
Jihar Borno
Samu kari