Jihar Borno
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda da dama yayin wani artabu a jihar Borno. Sojojin sun hallaka kwamandan kungiyar ISWAP.
Mutum 12 daga cikin wadanda yan Boko Haram suka yi garkuwa da su a jihar Borno sun kubuta sakamakon ruwan wutar da dakarun sojoji suka yi kan 'yan ta'addan.
A labarin nan, za a ji cewa wa'adin da mayakan Boko Haram suka ba gwamnatin Najeriya bayan sace mutane kusan 416 a yankin Ngoshe na jihar Borno ya kusa cika.
A labarin nan, za a ji matakin da Majalisar dattawan Najeriya ta dauka game da hare-haren Boko Haram a sansanonin sojoji da ke jihar Borno a baya-bayan nan.
Dakarun sojojin sama na Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan kungiyar ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun kashe su ne baya kai hare-hare ta sama.
A labarin nan, za s ji cewa gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya bayyana yadda ƴan ta'adda suka karfin mai wa jami'an sojoji hare-hare.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare masu zafi kan 'yan ta'adda a jihar Borno. Hare-haren sun yi sanadiyyar hallaka tsagerun 'yan ta'adda da dama.
A labarin nan, za s ji cewa maharan Boko Haram sun fitar da bidiyo cike da nuna raini da rashin kunya ga gwamnatin Najeriya bayan sace mutane a Borno.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC da ke hamayya da gwamnatin tarayya ta ce akwai babbar matsala a shirin dawo da ƴan ta'adda cikin jama'a.
Jihar Borno
Samu kari