Jihar Borno
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun samu nasarar cafke wata 'yar kasar Chadi mai safarar miyagun kwayoyi ga 'yan ta'adda.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Rahotanni da suka fito daga jihar Borno sun nuna cewa soja daya ya rasu bayan wani farmaki da 'yan ISWAP suka kai sansanonin soji da asibitin jami'an tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya kare tikitin takarar Peter Obi da tasirin da ake sa ran za su yi a z=babban zaben 2027.
Majalisar Dattawa ta bukaci gwamnatin Tinubu ta dakatar da shirin gyaran tubabbun 'yan Boko Haram, tana cewa rashin tsaro da kashe-kashe sun kara kamari.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Modu Sheriff ya bayyana cewa mutanen Kano ba za su zabi Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ba saboda haduwa Peter Obi.
Wani da ake zargin ɗan kungiyar ISWAP ne da aka horar tukin kwale-kwalen yaƙi da amfani da bindigar Dushka ya miƙa wuya ga sojoji a Damasak, Borno.
Tawagar Gwamna Babagana Umara Zulum ta gana da mutanen garin Lassa da 'yan ta'addan ISWAP suka sace dalibai maza da mata suna jarabawar WAEC a Borno.
Dalibai 35 sun bace bayan harin da ‘yan bindiga suka kai makarantar sakandare a Lassa jihar Borno, yayin da jami’an tsaro ke ci gaba da aikin ceto.
Jihar Borno
Samu kari