Jihar Borno
Rundunar sojin Najeriya ta kashe manyan kwamandojin ’yan ta’adda da mayaƙa sama da 50 a hare-haren sama da aka kai yankunan Kirta da Arina Ciki na Tafkin Chadi.
Gwamnatin jihar Borno na ci gaba da daukar matakan dakile yaduwar cutar kwalara a kananan hukumomi daban-daban, fiye da mutum 30 sun kwanta dama.
Cutar kwalara ta bulla a Borno inda aka samu mutum 2,715 da ake zargin sun kamu yayin da mutum 27 suka rasu cikin kwanaki 24 na watan Mayun wannan shekara.
Rundunar sojin saman Najeriya ta kai hare-hare kan 'yan ta'addan Boko Haram a dajin Sambisa da ke jihar Borno. An lalata kayayyakin 'yan ta'addan.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Babagana Umara Zulum da tawagarsa sun ziyarci makarantar da yan ta'adda suka sace dalibai, an fara daukan mataki.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya raba tallafin kayan abinci a karkashin shirin Renowned Hope na gwamnatin Bola Tinubu a birnin Maiduguri.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya samu kuri’u 915,840 a zaben fidda gwani na APC a Kano da Borno gabanin babban zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar cafke wata mata mai taimakon 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun cafke ta ne tare da wasu kayayyaki.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar kasar nan ta yi nasarar kai samame jihar Borno inda ta samu nasarar kama wani karamin yaro da ake zargin yana kai hari.
Jihar Borno
Samu kari