Jihar Borno
Gwamnatin Borno ta bai wa shugabannin makarantu uku kyautar motoci saboda bajintarsu, jajircewa da gudunmawar da suka bayar wajen bunƙasa ilimi a jihar.
A labarin nan, za a ji muhimman kayan abinci da man fetur da wani matashi ya ke safararsu zuwa ga ƴan ta'addan Boko Haram da su ka hana zaman lafiya a jihar Borno.
Rahoto ya nuna cewa kusan 29% na malaman makarantu a Borno na fuskantar matsanancin damuwa, lamarin da ke sanya su tunanin barin aikin koyarwa a jihar.
Tsohon alkalin Babbar Kotun Tarayya, Mai shari'a Baba Gana Ashigar, ya rasu a Maiduguri bayan gajeruwar rashin lafiya, lamarin da ya jawo alhini.
A labarin nan, za a ji cewa wannan jami'in sojan da ake nema ruwa a jallo saboda zargin ya na mu'amala da yan ta'adda ya shiga hannu a kokarin tserewa zuwa Kamaru.
Sanata Mohammed Ali Ndume ya musanta zargin karɓar kuɗin fansa ko shiga sulhu da Boko Haram, yana cewa tun farko yana adawa da tattaunawa da ƙungiyar.
Rundunar Sojin Najeriya ta ce wani harin jirgi mara matuƙi a Kila Bariya ya kashe sama da ’yan ISWAP 20 tare da lalata babura sama da 30 da ma’ajiyar abinci.
Sojojin Najeriya sun hallaka babban mai ɗaukar bidiyon Boko Haram, yayin da ƙungiyar ta fitar da sanarwar mutuwarsa a wani sabon faifan bidiyo da ta fitar.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu ya karyata cewa ya taba shiga tsakani aka bayar da kudin fansa ga yan bindiga.
Jihar Borno
Samu kari