Jihar Borno
Kwana 87 bayan sace ɗaliban makarantar Mussa a Askira-Uba ta jihar Borno, iyaye na cikin baƙin ciki a yayin da ake zargin shirun gwamnati kan lamarin.
An ce Ibn Mohammed bin Shakau, ɗan marigayi shugaban Boko Haram Abubakar Shekau, ya shiga sahun ƙungiyar, lamarin da ya haifar da fargabar ci gaba da akidarsa.
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya ta ce ta kashe mayakan kungiyar Islamic State West Africa Province (ISWAP) guda tara, ciki har da wani babban kwamandan kungiyar.
Wani sabon rikici mai muni ya barke tsakanin bangarorin kungiyar Boko Haram a jihar Borno, bayan mayakan Islamic State West Africa Province (ISWAP) sun kai hari.
Isaac Balami ya bayyana dalilan barin Obidient da komawa APC, yana mai cewa Tinubu ya tabbatar masa da kuskurensa kuma ya yaba da sauye-sauyen gwamnati.
Fitaccen malamin Musulunci Mallam Haruna Dazigau Tijjani ya rasu a Maiduguri, yayin da al'umma ke alhinin rasuwarsa tare da tuna gudummawar da ya bayar.
Rundunar sojin Najeriya ta ayyana shugaban ISWAP, Abu Musa Al-Mangawi Baa Shuwa, da mataimakinsa Muhammad Jidda a matsayin waɗanda ake nema, ta sanya ladar kudi.
Jiragen yaki na Rundunar Operation Hadin Kai sun kashe ‘yan ta’adda 12 a wani harin sama da suka kai a Jihar Borno, an lalata sansaninsu a wani daji.
Mutane biyar da ake zargin mayaƙan ƙungiyar ISWAP sun mutu yayin haɗa bam a Marte, da ke Borno, yayin da sojoji suka ƙara matakan tsaro a yankin.
Jihar Borno
Samu kari