Jihar Borno
'Yan ta'addan kungiyar ISWAP da suka yi garkuwa da wasu 'yan mata a jihar Borno sun bukaci a ba su miliyoyi kafin su bar su, su shaki iskar 'yanci.
Majiyoyi sun nuna hare-haren ’yan bindiga sun shafi aƙalla dalibai 2,496 cikin shekaru 11 a Najeriya tare da jawo tashe-tashen hankula musamman a Arewa.
Mayakan 'yan Boko Haram sun kashe wasu mata bisa zargin su da yim amfani da laya a jihar Borno. An hango bidiyon da yan ta'addan suka wallafa a intanet.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno ta musanta batun kai hari a makarantar Government Girls College. Sun bukaci jama'a su yi watsi da labarin kai harin.
'Yan ta'addan da ake zargi 'yan kungiyar Boko Haram ne sun sace mata 12 a jihar Borno. Rundunar 'yan sanda ta bayyana cewa tana kokarin ceto matan da aka sace.
Gwamna Zulum ya umurci mazauna Borno su gudanar da azumi da addu’a a Litinin domin neman taimakon Allah kan sabon tashin hankali da ake fuskanta a jihar.
Wannan rahoto ya yi nazari kan yadda jihohi 6—Borno, Yobe, Zamfara, Plateau, Benue da Katsina—ke amfani da sababbin dabarun tsaro wajen yaƙi da ‘yan ta'adda.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun yi luguden wuta a dajin Sambisa da ke jihar Borno. An lalata kayayyakin Boko Haram da wuraren da suke taruwa a dajin.
Wasu yan sa-kai sun rasu yayin da wasu mayakan ISWAP suka kai hari kan dakarun Najeriya a jihar Borno. Yan sa-kai 4 ne suka rasu yayin da aka rasa wasu sojoji.
Jihar Borno
Samu kari