Jihar Borno
Gwamna Zulum ya bayyana cewa Borno ta kashe N100bn kan tsaro a 2025, tare da alkawarin gina makarantu, hanyoyi da cibiyoyi domin bunkasa Askira/Uba.
Rundunar 'yan sanda ta yi ram da wani karamin yaro dan shekara 17, Amir, wanda ake zargi da caka wamatar aure wuka har lahira a Maidugurin jihar Borno.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa rikicin Boko Haram ba na addini ba ne. Gwamnan ya ce Musulmai da Kirista sun sha wuya kan rikicin.
'Yan ta'addan ISWAP sun firgita sun sauya wajen zama a Borno bayan rade radin jin cewa jiragen sojojin Amurka sun yi sintiri a yankin Tafkin Chadi a Borno.
Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya shaida wa Olusegun Obasanjo cewa mafi yawan Boko Haram da ya gano ba su kai shekara 15 ba, suna dauke da manyan makamai.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun yi artabu da wasu 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda masu yawa.
A labarin nan, za a ji cewa fitinannen ɗan ta'adda, Abubakar Shekau ya yi rayuwa a Kano a lokacin da ake kai hare-haren ta'addanci a wasu jihohin Najeriya da Abuja.
'Yan ta'addan kungiyar ISWAP da suka yi garkuwa da wasu 'yan mata a jihar Borno sun bukaci a ba su miliyoyi kafin su bar su, su shaki iskar 'yanci.
Majiyoyi sun nuna hare-haren ’yan bindiga sun shafi aƙalla dalibai 2,496 cikin shekaru 11 a Najeriya tare da jawo tashe-tashen hankula musamman a Arewa.
Jihar Borno
Samu kari