Jihar Borno
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Usman Muhammad Al-Juzuri ya yi bayani game da muhimman abubuwan da ake so kowane Musulmi ya yi a kwana 10 na karshen Ramadan.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin Najeriya ta bayyana matukar takaici da rasuwar wasu daga cikin jaruman sojoji da suka rasu a faratawa da yan ta'adda.
'Yan ta'adda sun kashe sojoji da fararen hula tare da sace mata 100 a Ngoshe, jihar Borno. Sanata Ndume ya kira ga daukar matakin soji cikin gaggawa yanzu.
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai wani harin ta'addanci kan dakarun sojojin Najeriya. 'Yan ta'addan na Boko Haram sun kashe kwamandan sojoji yayin artabu.
Rundunar sojin Najeriya da hadin gwiwar yan sa kai na CJTF sun gwabza fada da 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno, an kashe 'yan ta'adda takwas.
An samu rashi na daya daga cikin manyan jami'an rundunar 'yan sanda a Najeriya. Mataimakin kwamishinan 'yan sanda, Abubakar Balteh, ya yi bankwana da duniya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnati ta yaye tubabbun 'yan ta'adda 117 da suka kammala horon sauya masu tunani, kuma za su dawo cikin jama'a su ci gaba da zama.
Dakarun sojoji na rundunar Operation Hadin Kai sun samu nasara kan 'yan ta'addan Boko Haram. Sojojin sun cafke mai kawo musu jirage marasa matuka.
A labarin nan, za a ji yadda wasu mahara masu alaka da IS suka tashi daga sansaninsu, suka yi dogon zagaye tare da kone sansanin sojoji a Borno wuta.
Jihar Borno
Samu kari