Jihar Borno
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wani kwamandan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun kwato miliyoyin kudade a hannun 'yan ta'adda.
Dakarun Amurka sun isa Maiduguri ranar 12 ga Fabrairu, 2026. Sojojin Amurkar 200 za su taimaka wa Najeriya da bayanan sirri don yaƙar ISWAP, Boko Haram.
Jiragen yakin sojin Amurka uku sun sauka a Borno tare da alburusai don tallafa wa Najeriya a yaki da ta’addanci, tare da turo jami’an leken asiri 200.
Dakarun sojojin Najeriya masu yaki da ta'addanci sun samu nasara kan 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun kwato makamai masu yawa a hannunsu.
Malamin addinin Musulunci a jihar Borno, Sheikh Muhammad Mustapha ya yi magana kan rade-radin cewa ya shirya neman takara a zaɓen 2027 da ke tafe.
Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da shirin agajin abinci ga jihohi 10 masu fama da rikice-rikice, ciki har da Borno da Zamfara, don magance kalubalen tsaro da tattali.
Wasu 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun kai harin kwanton bauna kan dakarun sojojin Najeriya a jihar Borno. Harin ya jawo an samu asarar rayukan sojoji.
Kungiyar 'yan ta'adda ta ISWAP ta nada sabon kwamanda mai suna Abu Khalifa baya sojojin Najeriya sun kashe kwamandan kungiyar mai suna Julaibib a daji.
Dakarun Operation Hadin Kai sun kashe Abu Khalid, wani mataimakin kwamandan Boko Haram, da mayaka 10 a Sambisa; an kwato makamai masu tarin yawa.
Jihar Borno
Samu kari