Jihar Borno
Dakarun sojojin Najeriya sun gano gawar wani kwamanda da sojoji 7 da 'yan ta'addan Boko Haram suka yi wa kisan gilla a Damasak; an kwashe su zuwa Maiduguri.
'Yan ta'addan ISWAP dauke da makamai sun kai harin kwanto bauna kan dakarun sojojin Najeriya a jihar Borno. Harin ya janyo asarar rayuka da sace wasu sojoji.
Rikici na neman barkewa a jam'iyyar APC bayan bacewar hoton Kashim Shettima a taron Maiduguri, ya tayar da tsoro game da makomar jam'iyya a zaben 2027.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi magana kam wamda zai gaje shi a zaben 2027. Gwamna Zulum ya ce ya bar zabin shugabannin a hannun Allah.
Rahotanni sun nuna cewa wasu yan Boko Haram sun sheke fasto da mafarauta da wasu mutane biyu a yankin karamaar hukumar Biu ta jihar Borno ranar Laraba.
Dakarun Najeriya sun kai farmaki kan 'yan Boko Haram a Timbuktu Triangle, inda suka ruguza kurkukun da Boko Haram ke tsare mutane a dajin tare da kashe wasu.
Dakarun sojojin Najeriya sun shiga har dajin Sambisa sun yi wa 'yan Boko Haram ba dadi. An kashe 'yan Boko Haram da dama ciki har da manyan kwamandojisu biyu.
Kwamandan rundunar Operation Hadin Kai, Manjo Janar Abdulsalam Abubakar, ya bayyana yadda taimakon Amurka ke taka rawa a yaki da 'yan ta'addan Boko Haram.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya ta kai farmaki wani muhimmin sansanin Boko Haram a dajin da suke kira Timbuktu Triangle. An samu kabarin Boko Haram.
Jihar Borno
Samu kari