
Jihar Benue







Matan Jato Aka sun bukaci gwamnati ta dakatar da kashe-kashe, ta kara tsaro, tare da kawo agajin gaggawa ga 'yan gudun hijira da rikici ya raba da gidajensu.

Majalisar dattawan Najeriya ta ki sauraron rokon daya daga cikinsu, Sanata Abba Moro a kan yawan watannin da aka dakatar da Sanata Natasha Akpoti.

Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki kan ɗaliban da suka fito karatu a jami'ar tarayya da ke Makurɗi a jihar Benuwai, sun yi awon gaba da mutum huɗu

Jihar Benue ta sanar da barkewar zazzabin Lassa, inda mutum 5 suka kamu, 3 sun mutu. Gwamnati ta dauki matakan dakile cutar tare da wayar da kan jama’a.

Majalisar Dokokin Jihar Benue ta dakatar da mambobinta 13 da suka nesanta kansu daga tsige alkalin jihar, mai shari'a, Maurice Ikpambase a zamanta na ranar Talata.

Majalisar dokokin Benue ta tsige Babban Alkalin Jihar, Maurice Ikpambese, bisa zargin take dokoki, cin hanci, da karkatar da kudaden shari’a bayan kuri’a.

Wasu mahara da ake kyautata zaton fulani makiyaya ne sun kai faraminɗaya bayan ɗaga kan mutanen kauyuka da dama a jihar Benuwai, sun hallaka akalla 19.

Gwamnan Benuwai ya sha alwashin tube rawanin duk sarkin da aka gani yana haɗa baki da ƴan ta'adda ko ba su mafaka a yankinsa, ya roki su taimaka a dawo da tsaro.

Rikicin shugabanci a jam'iyyar APC na jihar APC ya kara kamari yayin da aka fara jifaan juna da bakaken maganganu bayan bangaren Autin Agada ya gana da Ganduje.
Jihar Benue
Samu kari