
Jihar Benue







Gwamnatin Binuwai ta kare kanta bayan tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi ya zarge ta da hana shi kai ziyarar jin kai sansanin 'yan gudun hijira da ke jihar.

Gwamna Hyacinth Alia na jihar Benuwai ya musanta raɗe-radinda ake yaɗawacewa yana shirin barin jam'iyyar APC saboda rikicin da ya ƙi ci ya ƙi cinyewa.

Jam'iyya mai mulki ta APC ta bayyana cewa ba za ta nade hannayenta har shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fadi zabe mai zuwa ba, kamar yadda Jonathan ya yi.

Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta samu nasarar ceto fasinjojin da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su. Sun samu nasarar ne bayan sun fatattaki miyagun.

Gwamnatin tarayya ta ƙaryata cewa ana cin zarafin kiristoci a kasar, kamar yadda majalisar Amurka ta bayyana, har ta ke neman a hukunta kasar da takunkumi.

Gwamna Alia na jihar Benuwai ya yi fatali da masu kiraye-kirayen a ayyana dojar ta ɓaci kamar yadda aka yi a jihar Ribas saboda abubuwan da ke faruwa.

Gwamnatin Benue ta tabbatar da mutuwar sojoji biyu, inda mataimakin gwamna Sam Ode ya ce sun rasu ne yayin kare fararen hula daga harin 'yan bindiga a yankin Kwande.

Wasu masu zanga-zanga sun fito kan tituna domin nuna bacin ransu kan mayar da zaman kotun sauraron kararrakin zaben kananan jihar Benue zuwa birnin Abuja.

Majalisar dattawa ya bayyana takaicin yadda ake ci gaba da samun matsalolin tsaro a sassan kasar nan, wanda ya sa ta gayyaci shugabannin tsaro su bayyana a gabanta.
Jihar Benue
Samu kari