Jihar Benue
An tabbatar da mutuwar fitaccen dan jarida kuma daya daga cikin wadanda suka kafa mujallar Newswatch, Dan Agbese, ya mutu yana da shekaru 81 da haihuwa.
Farashin kayan abinci ya fadi warwas a Benue, lamarin da ya faranta ran masu saye amma ya jefa ’yan kasuwa da manoma cikin asara. Masana sun gargadi gwamnati.
Al’ummar Zaki Biam sun shiga tsoro sosai sakamakon yawaitar garkuwa da mutane, satar babura da kuma ayyukan kungiyar asiri da ake zargi suna ta karuwa a yankin.
An samu hatsaniya tsakanin dakarun sojojin Najeriya da jami'an 'yan sanda a jihar Benue. Fadan wanda ya auku sakamakon sabani ya jawo an jikkata mutum daya.
Magoya bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu sun yi korafi kan rusa musu ofis a jihar Benue. Gwamnatin jihar ta ce an rusa ofishin ne domin aikin hanya.
Wani rikici da ya barke tsakanin manoma da makiyaya a jihar Benue ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 3. Har yanzu ana neman mutum daya da ba a same shi ba.
Sarkin Hausawan Makurdi, Alhaji Rayyanu Sangami ya rasu kwana 35 da samun mulki. Ya rasu bayan jinya a Kaduna. Izala da kungiyar Hausawa sun yi ta'aziyya.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Gabriel Suswam, ya musanta satar dukiyar jama'a lokacin da yake kan mulki. Ya bayyana cewa ya tsunduma sana'ar noma da kiwo.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya mika sakon ta'aziyyar ga Sanata Abba Moro, bisa rasuwar da aka samu a cikin iyalansa. Ya nuna jimami kan rashin.
Jihar Benue
Samu kari