Jihar Benue
Antoni Janar na tarayya kuma Ministan Shari'a, Lateef Fagbemi ya bayyana a gaban kotu yayin gurfanar da wadanda ake tuhuma da hannu a kisan mutane 150.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun 'yan bindiga sun mamayi jami'an tsaro yan sa-kai da kw sintiri, sun kai hari tare da kashe mutane 5 a jihar Benuwai.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Benue. 'Yan bindiga sun hallaka wasu matafiya da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba bayan sun farmake su.
'Yan bindiga sun kashe soja da jami'in NSCDC, Tijani Idris, a ƙaramar hukumar Kwande, Jihar Benue, lamarin da ya tlasta wasu mazauna yankin tserewa.
’Yan bindiga sun harbi fasinjoji 3 a motar Benue Links kusa da Otukpo; kamfanin ya ɗauki nauyin jinya tare da ƙarfafa dokar hana tafiyar dare a ranar 10 ga Janairu.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ƙaramar hukumar Agatu a jihar Binuwai, James Ejeh ya bayyana kokensa kan ƙaruwar hare-haren yan bindiga a yankinsa.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Benuwai ta tabbatar da hallaka wani kasurgumin 'dan bindiga da ya addabi jama'a a wasu yankuna mai suna, Terkaa Samuel.
Bakin makiyaya dauke da makamai sun mamaye yankunan Logo da Gwer ta Yamma a jihar Benue, wanda ya jefa mutane a fargaba tare da neman dauki daga jami'an tsaro.
Tsohon Ministan Shari'a Michael Aondoakaa ya buƙaci Amurka ta kai harin sama a Benue domin yaƙar ’yan bindiga, yayin da yake bayyana sha'awar takarar gwamna a 2027.
Jihar Benue
Samu kari