Jihar Benue
Bakin makiyaya dauke da makamai sun mamaye yankunan Logo da Gwer ta Yamma a jihar Benue, wanda ya jefa mutane a fargaba tare da neman dauki daga jami'an tsaro.
Tsohon Ministan Shari'a Michael Aondoakaa ya buƙaci Amurka ta kai harin sama a Benue domin yaƙar ’yan bindiga, yayin da yake bayyana sha'awar takarar gwamna a 2027.
Gobara ta lalata ofisoshi da taskar makamai ta rundunar ‘yan sandan Mopol 13 a Makurdi, jihar Benue; rundunar ta tabbatar da faruwar lamarin tare da fara bincike.
Sarauniya Zaynab ta bayyana cewa ta auri sakataren gwamnatin tarayya ne saboda sun fahimci juna kuma manufarsu daya game da taimakon al'umma a kasar nan.
Sakataren gwamnatin tarayya ya tabbatar da batun aurensa da wata mai suna Zaynab, ya ce rayuwarsada kashin kansa ba ta da alaka da ayyykan gwamnati.
‘Yar majalisa a mazabar Gboko/Tarka, Regina Akume, ta roki mijinta Sanata George Akume da ya dawo cikakkiyar bin addinin Kiristanci saboda shi ne gatansa.
Ana zargin ‘yan ta’adda a yankin Arewa na fara guduwa daga maboyarsu bayan hare-haren sama da kasar Amurka ta kai a Sokoto da wasu sassan Najeriya.
Wani shugaban Tiv ya rubutwa wasika ga Donald Trump na Amurka kan bukatar kai hari Benue da wasu jihohi a Arewa ta Yamma da Arewa maso Gabas bayan harin Sokoto.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta ceto Geoffrey Akume daga hannun masu garkuwa da mutane a ranar Kirsimeti, bayan ta dakile harin miyagun a wani daji.
Jihar Benue
Samu kari