Bello Turji
A labarin nan, za a ji cewa wani ɗan bijilanti ya bugi ƙirji, ya ce zai iya kamo Bello Turji da ake tsammanin ya gagari rundunonin tsaron kasar nan.
Maganar sulhu na ci gaba da jawo magana a Arewacin Najeriya inda wasu malaman Musulunci suka rarrabu kan lamarin yayin da wasu ke cewa sulhu ne mafita.
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce kan ko ya dace a yi sulhu da yan bindiga ko a'a, al’ummomi a wasu yankunan jihar Zamfara da Sokoto sun bayyana matsayarsu.
Hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya bukaci a yi watsi da sulhu da Bello Turji ya ce zai yi da gwamnati. Ya bukaci a kashe dan ta'addan.
Yayin da ake yada batun cewa Bello Turji ya shirya ajiye makamansa, Sheikh Murtala Bello Asada ya samu damar tattaunawa da kasurgumin dan bindigar kan lamarin.
Sheikh Murtala Bello Asada ya sake yin tone-tone, ya soki masu fakewa da sulhu da ‘yan ta’adda, ya tabbatar da cewa an yaudare da karya yayin zama da yan bindiga.
Yaran dan ta'adda, Bello Turji sun kai hare hare jihar Sokoto. Sun kashe mutane da dama tare da sace wasu. Sojoji sujn ce har yanzu suna neman Turji ido rufe.
Wasu manoma a jihar Katsina sun koma gonaki cikin kwanciyar hankali, inda wasu suka ce shekaru da dama basu yi noma ba amma yanzu rayuwa ta sauya.
Malamin addinin musulunci, Musa Yusuf Asadus Sunnah ya hadu da hatsabibin dan bindiga Bello Turji domin tattauna batun sulhu. Hakan ya sanya ya sha suka sosai.
Bello Turji
Samu kari