
Bello Turji







Rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga da ake zaton yaran Bello Turji ne sun sace wani mutum da ya bayyana kansa a bidiyo a matsayin ɗan Ishyaka Rabiu.

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya ce ba za su yi sulhu da 'yan bindiga irinsu Turji ba, sai dai ya ce za a karbi tubansu idan suka ajiye makamai suka mika wuya.

Rahotanni sun tabbatar da cewa wani fitaccen ɗan bindiga a jihar Katsina, Abu Radde da yaransa sun miƙa wuya ga jami’an tsaro inda suka saki mutum goma.

Kungiyar ci gaban zaman lafiyabta matasa a Arewa maso Yamma, NWYPD ta yabawa salon jagorancin hafsan tsaro, Janar Christopher Musa a yaki da ta'addanci.

Rundunar sojin Najeriya ta bukaci mazauna Sokoto da kada su biya harajin N25m da Turji ya kakaba, tana mai cewa ana nemansa kuma za a murkushe shi.

Rundunar sojojin Najeriya ta ba da tabbacin cewa tana ci gaba da aiki tukuru domin ganin cewa ta kawo karshen hatsabibin dan bindiga, Bello Turji.

Jami'an tsaro sun kama Hamza Suruddubu, babban mai safarar makamai ga 'yan bindiga a Sokoto, wanda ake zargi da samar wa Bello Turji da abokan aikinsa makamai.

Jam'iyya mai mulki ta APC ta na cigaba da karbar yan jam'iyyar adawa, yayin da ɗan majalisar Jigawa daga jam'iyyar NNPP ya sauya zuwa sheka a ranar Alhamis.

Shugaban sojojin Najeriya, Oluyede ya kai ziyara a Zamfara don duba matsalar tsaro, karɓar bayanai daga kwamandoji, da karfafa gwiwar dakarun fagen fama.
Bello Turji
Samu kari