Bayelsa
Shugaba Bola Tinubu da shugaban kasar Sin, Xi Jinping sun rattaba hannu kan yarjejeniyar aikin dala biliyan 3.3 da zai bunkasa masana'antun Najeriya.
Fitaccen Fasto a Najeriya, Fasto Elijah Ayodele ya shawarci Jonathan da ka da ya kuskura ya sake maganar tsayawa takarar shugaban kasa a 2027 mai zuwa.
Kungiyar Platform for Youth and Women Development ta shawarci tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan da ya kauracewa tsayawa takara a zaben 2027.
Gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Duoye Diri, ya nuna kwarin gwiwarsa kan cewa nan ba ɗa jimawa ba za a shawo kan rikicin jam'iygar PDP. Ya ce suna kokari hakan.
Hukumar NDLEA ta ba da wa'adin mako daya ga garin da suka kwace bindiga a hannun jami'ansu suka harbe su da bindigar. Matasan sun lalata wata motar NDLEA.
Yan sanda a jihar Bayelsa sun kama babban jigo a PDP bisa laifin mallakar makami ba bisa ka'ida ba. An tsare jigon PDP a wajen binciken masu manyan laifuffuka.
Mutum ɗaya ya rasa ransa a karshen makonnan a jihar Bayelsa lokacin da wani jirgin ruwa ya kife bayan ya ɗauko mutane a yankin karamar hukumar Ijaw ta Kudu.
Kungiyar Ijaw Youth Council (IYC) daga jihar Bayelsa ta bukaci Bola Tinubu ya sauya mukamin karamin Ministan man fetur, Heineken Lokpobiri saboda rashin kwarewa.
Kotun kolin Najeriya ta kori ƙarar da tsohon ƙaramin ministan man fetur ya shigar yana kalubalantar sakamakon zaben Bayelsa, ta tabbatar da nasarar Douye Diri.
Bayelsa
Samu kari