Bayelsa
Dan takarae gwamnan jihar Bayelsa na jam'iyyar LP, Udengs Eradiri da mataimakinsa sun sanar da ficewa daga jam'iyyar. Ya fadi inda zai koma nan gaba.
Gwamnatin jihar Bayesa ta amince za ta fara biyan ma'aikatan kananak hukumomi abashi mafi ƙaranci na N80,000 bayan tattaunawa da masu ruwa da tsaki.
An kama wani matashi ɗan shekara 22 bisa zarginsa da kisan mahaifiyarsa ta hanyar caka mata wuƙa a ciki, ya ce an faɗa masa ita ta hana shi yin arziki.
Sanata Dickson ya bayyana cewa babu abin da zai hana majalisa zartar da dokar sauya fasalin haraji na shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ko ma me zai faru.
Ana zargin jami'an tsaro da sace wani jigo a jam'iyya mai mulki ta APC a jihar Bayelsa, kuma yanzu mako guda ke nan ba a san inda aka kai shi ba.
Yan ta'adda sun sake lalata turken wutar lantarki a Najeriya. Turken wutar da aka lalata ana tsaka da gyaransa ne tun watanni da suka gabata, sun sace kayan gyara.
Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa ya bayyana cewa wutar lantarkin jihar Bayelsa ta lalace tun watanni 3 da suka shige har yau jama'a na rayuwa a duhu.
Gwamnan jihar Bayelsa, Diri Douye ya amince da biyan N80,000 a matsayin sabon albashi ga ma'aikata inda ya ce ya tausayawa halin da al'umma ke ciki.
Rikicin cikin gida ya barke a APC kan korar ministan Bola Tinubu daga jam'iyya. Shugabannin sun ce korar ministan da aka yi a Bayelsa ya saba dokar kasa da jam'iyya.
Bayelsa
Samu kari