Atiku Abubakar
Tsohon ministan wasanni a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, Solomon Dalung, ya ba da tabbacin cewa jam'iyyar ADC ta shirya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta kara jaddada kudirnta na tabbatar da kawar da matsalar Boko Haram da ta addabi jama'a a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya bayyana takaicin yadda Boko Haram ta kutsa Borno, ta kashe bayin Allah sama da 50.
Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdullahi ya bayyana cewa ba za su zuba ido suna gani ana cigaba da kai musu hari a wajen taro ba. Ya ce APC ta firgita.
Wani malamin addinin Kirista a Legas, Apostle Victor Oku, ya yi hasashen cewa, shugaban kasa Bola Tinubu zai sake lashe zabe a 2027, saboda nufin Ubangiji.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya zargi gwamnatin Bola Tinubu da jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya da rashin sanin tsarin mulki da yadda ake tafiyar da Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana cewa akwai hannun Shugaban kasa Bola Tinubu da APC wajen kunno rikici a jam'iyyun adawa.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana cewa ya fi ya marawa Atiku Abubakar baya don zama shugaban kasa, fiye da Nyesom Wike.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya daura laifin fara kamfen da ya yi a kan 'yan adawa. Ya ce 'yan adawa ne suka sa APC fara maganar zaben 2027 babu shiri.
Atiku Abubakar
Samu kari