Atiku Abubakar
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya shiga jam'iyyar ADC a hukumance. Ya bayyana dalilin 'yan hadaka na shiga jam'iyyar SDP.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta soki gwamnatin Shugaba Bola Tinubu kan rashin tsaro. Ta bayyana cewa gwamnati ba ta gayawa 'yan Najeriya gaskiya.
Gwamna Hyacinth Alia na Benue ya ce labarin cewa ya sauya sheƙa karya ce, yana mai cewa maganar an ƙirƙira ta ne domin bata masa suna da kawo ruɗani.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya koka kan matsalar rashin tsaro. Atiku ya ce 'yan bindiga na cin karensu babu babbaka.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon dan takarar shuganan kasa aam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya fadi shirin da ya yi a kan jam'iyya mai mulki a yanzu, APC.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Adams Oshiomowhole, ya soki sauya shekar da Atiku Abubakar ya yi zuwa jam'iyyar ADC. Ya ce ba zai iya gyara Najeriya ba.
Jagoran yan adawar Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar ya yanki katin zama cikakken mamba a jam'iyyar hadaka watau ADC a mazabar Jada da ke jihar Adamawa.
A yau Litinin ne ake sa ran Atiku Abubakar zai shiga jam’iyyar ADC a mazabarsa ta Jada da ke Adamawa, bayan jinkiri na watanni. ADC ta bayyana dalilin jinkirin.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi kira da babbar murya ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bayan ya fasa tafiyar da ya shirya yi zuwa Afrika ta Kudu.
Atiku Abubakar
Samu kari