Atiku Abubakar
Sakataren yada labaran jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdullahi ya sanar da cewa za a yi zaben fidda gwanin jam'iyyar cikin adalci a ranar Litinin a Abuja.
Tsagin jam'iyyar ADC ya zabi Dumebi Kachikwu a matsayin wanda zai yi wa jam'iyyar ADC takarar shugaban kasa a zaben 2027 maimakon Atiku Abubakar da sauransu.
Tsohon ministan shari’a, Abubakar Malami, ya samu tikitin takarar gwamnan Kebbi na jam’iyyar ADC domin zaben shekarar 2027 ba tare da hamayya ba.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2023, Atiku Abubakar, ya ba jam'iyyar ADC shawara. Atiku ya bukaci ADC ta tsayar da dan takarar da ya cancanta.
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi ya musanta zargin cewa yana guje wa Atiku Abubakar kafin zaben 2027, yana cewa shi babban jagora ne kuma dan uwansa na siyasa.
ADC ta sahalewa Atiku Abubakar, Rotimi Amaechi da Mohammed Hayatu Deen su kara a zaben fitar da dan takarar shugaban kasa da za a yi ranar Litinin.
Wani malamin duba, Satguru Maharaj Ji ya gargadi tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar kan tsayawa takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Dan siyasar da ke zaune a kasar Amurka, Emeka Bahadur, ya zama ɗan takarar jam'iyyar ADC na mazabar Ikwuano/Umuahia ta tarayya gabanin zaɓe mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa Rotimi Amaechi, tsohon ministan sufuri kuma tsohon gwamna a Najeriya ya ce ana rasa abin kai wa baka a wasu lokutan a gidansa.
Atiku Abubakar
Samu kari