Atiku Abubakar
Tawagar yaɗa labaran Atiku Abubakar ta musanta zargin cewa ya yi alkawarin soke biyan haya ga ’yan Najeriya idan ya lashe zaɓen shekarar 2027 da ke tafe.
Atiku Abubakar ya ce IPMAN ta fahimci manufarsa ta tallafa wa matatun cikin gida domin rage farashin fetur da Tinubu da tawagarsa suka gaza fahimta tsawon lokaci.
Nyesom Wike ya bayyana dabarun da shi da abokansa suka yi wajen rage damar Atiku da Obi a 2023, tare da bayyana dalilin da ya sa yake goyon bayan Tinubu a 2027.
Dan takarar shugaban kasa na ADC, Atiku Abubakar ya bukaci fadar shugaban kasa ta yi bayani kan batun $460,000 da Bola Ahmed Tinubu ya rasa a Amurka a shekarar 1993.
Atiku Abubakar ya gabatar da alkawura shida gabanin 2027, ciki har da dawo da tallafin fetur, buɗe iyakoki, yafe bashin ɗalibai da magance rashin tsaro.
Tsohon shugaban jam'iyyar ADC na kasa, Ralph Nwosu, ya ce Shugaba Bola Tinubu ya yi kuskure wajen cire tallafin man fetur, ya yaba wa shirin Atiku Abubakar.
Gidauniyar Igbo Heroes and Icons Foundation ta bukaci jam’iyyun adawa su amince da Peter Obi a matsayin ɗan takarar haɗin gwiwa na zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
An sake tona yadda FBI ta kai samame gidan Atiku Abubakar a Maryland a 2005, yayin da ake binciken wani ɗan majalisar Amurka kan zargin cin hanci a Afirka.
Donald Trump ya nada Karl Von Batten, ɗan asalin Najeriya kuma tsohon ɗan lobbyn Atiku Abubakar, a matsayin kwamishina a wata hukumar shugaban ƙasa ta White House.
Atiku Abubakar
Samu kari