Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya jinjinawa dakarun sojojin Najeriya bisa nasarar da suka samu ta ceto mutane 360 da aka sace a jihar Borno.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal ya sake sukar hanyar da Atiku Abubakar ya bi ya samun takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya tanka wa Babachir Lawal, ya ce tsohon sakataren gwamnatin Najeriya na neman raba kan yan Najeriya.
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir Lawal, ya ce ya fice daga ADC ne saboda rashin adalci a zaɓukan cikin gida da ya ce an karkatar da alakarta.
A labarin nan, za a ji takaitaccen bayani game da yan siyasa da suka yi fice masu neman fafatawa a takarar shugaban kasa a babban zaben 2027 mai zuwa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, ya sha neman kujerar shugabancin Najeriya. Atiku Abubakar zai sake jaraba sa'arsa a zaben shekarar 2027.
Hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya ce yana tsoron karfin siyasar da Peter Obi ke kara samu gabanin zaben 2027, ta ce zai iya zarce Atiku samun kuri'u.
Masu kara sun nuna rashin jin dadinsu bisa yadda babbar kotun tarayya ta dakatar da shari'ar neman soke rijistar ADC da wasu jam'iyyun siyasa a Najeriya.
Mubarak Musa Dantori, wanda ya nemi takarar majalisar dokoki a karkashin ADC, ya fice daga jam’iyyar tare da komawa jam'iyyar PDP mai adawa a Gombe.
Atiku Abubakar
Samu kari