Atiku Abubakar
Jam’iyyar APC ta bayyana kwarin gwiwar lashe zaɓen 2027 bisa tsari mai ƙarfi da nasarorin gwamnati, tana karɓuwa daga ’yan kasa da ƙaruwa mambobinta a faɗin ƙasar.
Tsohon Kwamishinan Yada Labarai na Kaduna, Muhammad Sani Bello (Mainan Zazzau), ya fice daga jam'iyyar APC zuwa ADC, inda ya sanar da hakan cikin wasika.
Mai magana da yawun jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi ya bayyana cewa sun fara tattaunawa da NNPP da PDP domin hada karfi su kifar da Bola Tinubu a 2027.
Fayose ya ce Atiku da Tambuwal sun ruguza PDP; ya kuma gargaɗi Gwamna Fubara kan cin amanar Wike yayin da rikicin jam'iyyar ya tsananta a wannan shekara ta 2026.
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa, Datti Baba-Ahmed ya bayyana cewa lokaci ya yi da yan siyasa irinsu Atiku za su kauce au ba matasa wuri.
Sanata mai wakiltar Abuja a Majalisar dattawa, Sanata Ireti Kingibe ta bayyana cewa a shirye take dmta marawa Atiku, Obi ko duk wanda ya samu tikitin ADC.
A labarin nan, za a ji wani jigo a PDP, Emmanuel Ogidi,ya bayyana cewa lokaci kawai ake jira da Nyesom Ezenwo Wike zai yi wa APC abin da yi wa jam'iyyarsa.
Shugaban PDP na Kudu maso Kudu, Emmanuel Ogidi ya ce jam'iyyar na shirin ganawa da Atiku Abubakar da Peter Obi domin gina adawa mai karfi kafin 2027.
Fasto Elijah Ayodele ya ce Atiku Abubakar zai fuskanci matsin lamba domin ya janye takararsa ga Goodluck Jonathan a zaben 2027, daga kasashe da ‘yan siyasa.
Atiku Abubakar
Samu kari