Atiku Abubakar
Dan tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, Abubakar Atiku Abubakar, ya sanar da sauya shekarsa daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki.
Tsohon dan takarar shugaban kasa kuma jigo a jam'iyyar ADC, Dele Momodu, ya bayyana cewa akwai yadda 'yan adawa za su iya kifar da Bola Tinubu a 2027.
Dele Momodu ya bayyana cewa ADC za ta iya doke Tinubu a 2027 idan Atiku da Peter Obi suka hada kai, yana mai bayyana Atiku a matsayin dan takarar da ake bukata.
Tsohon gwamnan jihar Imo, Emeka Ihedioha, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC mao adawa. Emeka Ihedioha ya yi rajista da jam'iyyar ADC a hukumance.
An garkame matashi Abubakar Salim Musa, matashi mai sukar Tinubu a gidan yarin Keffi, laamarin da ya janyo raddi daga Atiku Abubakar da Amnesty International.
A labarin nan, za a ji yadda ɗaya daga cikin waɗanda suka kafa APC, Osita I ya bayyana Atiku Abubakar daga cikin mutanen da suka durkusar da jam'iyyar adawa ta PDP.
Jam’iyyar APC ta bayyana kwarin gwiwar lashe zaɓen 2027 bisa tsari mai ƙarfi da nasarorin gwamnati, tana karɓuwa daga ’yan kasa da ƙaruwa mambobinta a faɗin ƙasar.
Tsohon Kwamishinan Yada Labarai na Kaduna, Muhammad Sani Bello (Mainan Zazzau), ya fice daga jam'iyyar APC zuwa ADC, inda ya sanar da hakan cikin wasika.
Mai magana da yawun jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi ya bayyana cewa sun fara tattaunawa da NNPP da PDP domin hada karfi su kifar da Bola Tinubu a 2027.
Atiku Abubakar
Samu kari