Atiku Abubakar
Ana shirin zaben, jam’iyyar ADC ta sake fadawa cikin rikici kan tikiti takarar shugaban kasa tsakanin Peter Obi, Atiku Abubakar, Rabiu Kwankwaso da Rotimi Amaechi.
Alam sun nuna cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi za su sauya sheka daga jam'iyyar ADC zuwa NDC. An gargade su kan sauya sheka daga ADC.
Jam'iyyu fiye da 10 ne suka ahlarci taron Ibadan, wanda jiga-jigan adawa suka tattauna kan abubuwan da suke fuskanta a siyasar Najeriya gabanin 2027.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta dawo da shugabannin ADC karkashin jagorancin David Mark a shafinta na yanar gizo bayan hukuncin Kotun Koli.
Rundunar yan sandan Gombe sun musanta rahoton da ke cewa an kona gidan shugaban ADC na bangare, Nafiu Bala, suna cewa labarin karya ne kuma yaudara.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce hukuncin Kotun Koli ya kawo ƙarshen rikicin cikin PDP, yana tabbatar da cewa jam’iyyar yanzu tana da shugabanci guda ɗaya kacal.
Kwamitin alkalai biyar na kotun koli ya soke umarnin kowa ya tsaya a matsayinsa da kotun daukaka kara ya bayar, ya tabbatar da shugabancin tsagin Sanata David Kark.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi wa Bola Tinubu raddi kan cewa ba a kayar da shi a zaben 2027 ba saboda rashin tsaro da ake a Najeriya.
Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Atiku Abubakar
Samu kari