
Atiku Abubakar







An ba Atiku Abubakar ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), shawara guda biyu kan abin da zai yi bayan rashin nasara a kotun koli.

Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter Obi ya bayyana dalilin rashin halartarshi shari'ar kotun koli na shugaban kasa da aka yanke a kwanakin baya.

Sarkin Legas, Oba Akiolu, ya bukaci Shugaba Tinubu, Atiku Abubakar da Peter Obi da su hada kai domin kawo ci gaba a Najeriya. Sarkin, ya ce akwai bukatar ajiye adawa

Shahararren lauyan kare hakkin bil Adama ya shawarci Atiku Abubakar na PDP da Peter Obi na LP da su soma aikin adawa ta hanyar bin diddigin ayyukan gwamnatin Tinubu.

Shugaban kasa Bola Tinubu ya caccaki Atiku Abubakar na PDP da Peter Obi na LP kan hukuncin kotun koli, yana mai cewa shi mutum ne mai alfahari da kansa.

Atiku Abubakar ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP ya caccaki ƙoƙarin da gwamnonin PDP suka yi na sasanta rikicin da ke tsakanin Wike, Fubara.

Francis Okoye, jigon jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a Kudu maso Gabashin Najeriya ya shawarci Atiku Abubakar da Peter Obi su goyi bayan Shugaba Tinubu.

Gwamnonin Jihohin PDP sun jinjinawa kokarin Shugaban kasa Bola Tinubu wajen magance rikicin siyasar da ya kunno tsakanin Nyesom Wike da Gwamnan Ribas.

Kwanaki kadan bayan rashin nasarar Atiku a kotun koli, sanatoci biyu da wasu jiga-jigan jam'iyyar sun watsar da ita saboda wasu dalilai na karan kansu.
Atiku Abubakar
Samu kari