Atiku Abubakar
A labarin nan, za a ji martanin da Nafi'u Bala, shugaban tsagin jam'iyyar ADC ya yi bayan kotu ta yanke hukunci kan shari'ar shugabancin David Mark.
Kenneth Okonkwo ya zargi Peter Obi da cin amanarsa, yana mai cewa Atiku Abubakar ya gane ƙimarsa duk da suka da ya taɓa yi masa, bayan ya ba shi mukami.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci a shari'ar da ke kalubalantar shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar ya nada mai magana da yawun shi, Kenneth Okonkwo yayin da ake shirin babban zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsagin jam'iyyar ADC da ke karkashin jagorancin Nafi'u Bala Gombe yana ci gaba da tutsu game da takarar Alhaji Atiku Abubakar.
Atiku Abubakar ya bukaci Shugaba Tinubu ya dakatar da Femi Gbajabiamila tare da binciken zargin karɓar Naira miliyan 400 da aka yi masa ta hannun wakili.
Jam'iyyar adawa ta NDC ta sanar da cewa ta sanya sunan Atiku Abubakar da Rotimi Amaechi a shafin hukumar zabe domin tattara bayanan 'yan takara.
Jigon ADC, Cif Eze Chukwuemeka Eze ya soki kalaman ministan Abuja, Nyesom Wike kan ɗan takarar shugaban kasa na jam'iyyarsa, Alhaji Atiku Abubakar.
Za a ji kalaman yaron Atiku Abubakar da kotu ta soke wa NDC rajista a matsayin jam'iyyar siyasa. A gefe guda kuma wasu murna suke yi da abin da ya faru da Peter Obi.
Atiku Abubakar
Samu kari