Atiku Abubakar
Fadar shugaban kasa ta yi martani mai zafi ga Alhaji Atiku Abubakar kan daukar hayar kamfanin da ya kai bayanan kwace kadarorin Shugaba Bola Tinubu a Amurka.
Rauf Aregbesola ya ce ya yi shekaru takwas yana gwamnan jihar Osun ba tare da mallakar gida ba, yana bayyana abubuwan da gwamnatinsa ta sa a gaba.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan takarar shugaban kasa Atiku Abubakar ya ce Bola Ahmed Tinubu da yan Najeriya na bukatar a samu cikakken bayani kan hukumar PFIPC.
Atiku Abubakar ya kalubalanci ware Naira biliyan 22.15 domin fadoji 106, yana bukatar gwamnati ta bayyana hujjar doka da cikakken bayani kan kasafin.
Atiku Abubakar ya ce saɓanin bayanan OAGF da CBN kan asusun hukumar PFIPC ya jefa gwamnatin Bola Tinubu cikin babbar matsalar amincewa da gaskiya.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ce ayyukan, ƙarfin hali da hangen nesan Tinubu sun sa ba za a kwatanta shi da sauran masu neman shugabancin Najeriya a 2027 ba.
Kamfanin Amurka, Von Batten-Montague-York da Atiku Abubakar ya ɗauki hayarsa a kan $1.2m ya fara bankado tsofaffin takardun shari’ar Bola Tinubu a kasar Amurka.
Jam'iyyar ADC ta Adamawa ta musanta rahoton maye gurbin Injiniya Umar Suleiman, tana mai cewa shi ne halastaccen ɗan takarar gwamna na jam'iyyar a 2027.
Jam'iyyar ADC ta nada Bello Isah Ambarura mataimakin dan takarar gwamnan Sokoto na 2027 tare da Manir Muhammad Dan-Iya bayan tattaunawa da masu ruwa da tsaki.
Atiku Abubakar
Samu kari