Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban PDP, Bodw George ya ce bai kamata manyan jam'iyyar kamar Atiku da David Mark su barta ba a halin yanzu, su roki su sauya tunani.
A yayin da 'yan Najeriya ke tunkarar zaɓen 2027, Primate Elijah Ayodele ya fitar da hasashe kan kawancen ADC. Ya kuma yi hasashe game da Peter Obi.
Jam'iyyar hadakar 'yan adawa ta ADC ta yi martani bayan zargin kifar da gwamnatin Bola Tinubu da fadar shugaban kasa ta mata. ADC ta da kuri'a za ta yaki Tinubu.
Wani malamin gargajiya ya yi hasashen cewa Shugaba Bola Tinubu zai faɗi zaɓen 2027, Atiku zai ci, lamarin da ya haifar da muhawara mai zafi a Najeriya.
Tsohon ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ya bayyana cewa matuƙar ƴan adawa suka haɗa kansu wuri ɗaya a ADC, babu abin da zai gagare su a zaɓukan 2027.
ADC na samun karbuwa a Najeriya yayin da tsofaffin ministoci, gwamnoni da manyan ‘yan siyasa ke sauya sheka a shirye-shiryen zaben 2027 mai cike da kalubale.
Mai magana da yawun tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Garba Shehu ya kaddamar da littafi a Abuja. Atiku, El-Rufa'i, Gowon Aminu Ado sun halarta.
Fitaccen malamin coci, Fasto Adewale Giwa ya ce tikitin hadin guiwa tsakanin Atiku Abubakar da Peter Obi kadai zai iya kayar da Bola Tinubu a 2027.
Tsohon mai ba PDP shawara kan harkokin shari'a, Jacob Mark, ya dora laifin matsalolin da suka addabi PDP a kan tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar.
Atiku Abubakar
Samu kari