Atiku Abubakar
Manyan 'yan siyasa na kokarin ganin sun kifar da Shugaba Bola Tinubu a zaben shekarar 2027. Wadannan 'yan siyasan sun kasance masu sukar shugaban kasa.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ta tafka kuskure dangane da Atiku Abubakar a lokacin zaben 2023.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana matsayarsa kan yin takara a zaben 2027. Atiku ya ce zai sake jaraba sa'arsa.
Jam'iyyar ADC ta nuna rashin jin dadin ta kan matakin da gwamnonin PDP suka sauka na yin taron siyasa a jihar Zamfara. Ta ce hakan rashin tausayi ne.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben shekarar 2027, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya yi magana kan takarar shugaban kasa a zaben da ke tafe.
Jam'iyyar hadaka watau ADC ta yi martani kan zargin da Sanata Datti Baba-Ahmed, ya yi kan cewa tana yaudarar 'yan Najeriya. Ta bukaci ya shigo cikinta.
Dan takarar ADC a zaben shugaban kasa na 2023, Dumebi Kachikwu ya bayyana cewa kasa kamar Najeriya na bukatar da tallafawa mutanenta su sayi fetur da araha.
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar LP, Datti Baba-Ahmed, ya bayyana cewa hadakar 'yan adawa ta ADC na yaudarar 'yan Najeriya.
Hukumar yaki da marasa gaskiya ta Najeriya watau EFCC ta musanta zargin cewa dangakatar Abdullahi Bashir Haske da Atiku Abubakar ya sa take neman kama shi.
Atiku Abubakar
Samu kari