Atiku Abubakar
Orji Uzor Kalu ya ce Bola Tinubu ne ke da mafi girman damar lashe zaɓen 2027, yana mai cewa Atiku, Obi da sauran 'yan adawa ba su da ƙarfin kayar da APC.
Nyesom Wike ya ce Atiku/Amaechi da Obi/Kwankwaso ba za su iya kayar da Tinubu/Shettima ba a zaɓen 2027, yana kare manufofin gwamnatin jam'iyyar APC.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya ce zaben Rotimi Amaechi a matsayin mataimakin Atiku Abubakar ba zai kara wa ADC karfi ko taimaka mata samun kuri’u ba.
Bidiyon dan takarar gwamnan ADC a Oyo, Taofeek Adegoke, yana rabon dafaffiyar masara ga magoya baya ya jawo yabawa da suka a kafafen sada zumunta.
Jam'iyyun APC, ADC, LP da SDP na kammala tsarin yakin neman zaben 2027, yayin da Tambuwal, Uzodimma da Al-Makura ke cikin wadanda ake hasashen jagoranci.
A labarin nan, za a ji yadda manyan jam'iyyun APC, ADC da sauransu suka shirya nada shugabanni da za su jagoranci kamfen yayin da ake dab da gangamin neman kuria'a.
A labarin nan, za a ji yadda ake ci gaba da samun cece-kuce tsakanin Fadar shugaban kasa da dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta mayar da martani ga zargin da Atiku Abubakar ya yi game da tattalin arziki da yadda ke tafiyar da shi.
INEC ta wallafa takardun Bola Tinubu na takarar shugaban kasa a 2027, amma rashin bayanan firamare da sakandare ya sake tayar da muhawara daga ADC, Atiku da lauyoyi.
Atiku Abubakar
Samu kari