Atiku Abubakar
Samuel Ortom ya ce ba zai goyi bayan Atiku Abubakar ko wani dan takarar Arewa ba a 2027, yana mai cewa har yanzu ya yi imani mulki ya ci gaba da zama a Kudu.
Dan takarar shugaban kasa na ADC, Atiku Abubakar ya nemi al'ummar Osun su zaɓi Najeem Salaam na ADC, yana cewa mafi kyawun ‘yan Najeriya suna cikin jam'iyyar.
Tsohon Ministan Muhalli Mohammed Hassan Abdullahi ya kalubalanci sakamakon zaɓen fidda gwani na ADC a Nasarawa, inda kotu ta sanya ranar 29 ga Satumba.
Ƙungiyar G-100 ta shirya taron haɗin kan jam’iyyun adawa a Abuja ranar 18 ga Agusta 2026 domin ƙarfafa haɗin gwiwa gabanin zaɓen 2027 da ke tafe.
A labarin nan, za a ji zargin zaben wanda zai jagoranci yakin neman zaben Atiku Abubakar a ADC ya fara jawo rikici a cikin jam'iyyar gabanin fara yakin neman zabe.
An samu babbar sa-in-sa a ADC reshen Adamawa sakamakon jita-jitar sauya sunan dan takarar gwamnan jam'iyyar, Umar Suleiman (Omarana), da sunan Hamman Tukur Ribadu
Manyan ‘yan siyasar Katsina biyu, Mustapha Muhammad Inuwa da Lawal Musa Daura, sun fice daga ADC bayan rashin nasarar samun tikitin takarar gwamna.
Atiku Abubakar ya zargi Olusegun Obasanjo da ci gaba da yada zarge-zarge da yaudara a kansa, yana mai cewa sabbin ikirarin tsohon shugaban ƙasar ba su da tushe.
SERAP ta bukaci ’yan takarar shugaban ƙasa 19 na zaɓen 2027 su bayyana kadarori, basussuka da hanyoyin samun dukiyarsu tare da yin watsi da sayen ƙuri’u.
Atiku Abubakar
Samu kari