Atiku Abubakar
Bayan ficewar Atiku Abubakar daga PDP, shugaban riko na PDP, Umar Damagum ya bayyana cewa ficewar Atiku ba sabon abu ba ne, domin PDP ta saba da ganin haka.
PDP ta bayyana shirye-shiryen da take yi na dawo da Peter Obi cikin jam’iyyar, ta ce tana ganin komawarsa zai ƙara mata ƙarfi da yuwuwar nasara a zaɓen 2027.
Tsohon ɗan takarar ADC, Dumebi Ƙachikwu ya bayyana cewa tun a baya, Atiku Abubakar ba ya ƙaunar ɗan Kudu ya karɓi shugabancin Najeriya, ya ce tun 2003.
Shugabannin jam'iyyar ADC sa jihohi biyar sun maka shugaban rikon kwarya na jam'iyyar a kotu tare da wasu jagororin hadaka bisa zargin kwace musu jam'iyya.
Daraktan yakin neman dan takarar gwamnan Edo ya yi murabus daga PDP yana mai cewa jam’iyyar ta kauce daga tsare-tsaren da aka kafata. Ya fadi abin da zai yi a gaba.
Hadimin ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, Lere Olayinka, ya caccaki tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar kan ficewa daga jam'iyyar PDP.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya bayyana dalilin da ya ssnya ya yi aiki don tabbatar da cewa Atiku Abubakar da PDP sun fadi zaben 2023.
Mai magana da yawun Atiku Abubakar, Paul Ibe, ya yi martani kan kalaman da ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi a kan tsohon mataimakin shugaban ƙasan.
Sauya shekar Atiku daga jam'iyyar PDP ta jawo hankalin manyan ƴan siyasa a jihar Adamawa, manyan jiga jigai sun fara tururuwar komwa jam'iyyar haɗaka ADC.
Atiku Abubakar
Samu kari