Atiku Abubakar
Fadar shugaban kasa ta taso 'yan adawa a gaba kan sukar da suke yi wa dokar zabe ta shekarar 2026. Ta bayyana cewa abubuwan da suke fadi ba daidai ba ne.
Manyan jagororin jam'iyyun hamayya a Najeriya sun bukaci Majalisar tarayya ta fara shirin sake gyara dokar zabe ta 2026, sun ce ba au yarda da wanda aka yi ba.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a 2023, Peter Obi, da John Odigie-Oyegun tare da shugabannin ADC sun tsira daga harin ‘yan bindiga a Benin, Edo.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, na neman gwamnatin tarayya ta dauki alhakin lafiyar Nasir El-Rufai yayin tsare shi da ke janyo martani.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta soki shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan matakin da ya dauka na sanya hannu a dokar zabe ta shekarar 2026.
Jam’iyyar ADC mai adawa a Jihar Rivers ta tabbatar da cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na shirin cafke jigonta, Rt. Hon. Chibuike Rotimi Amaechi.
A labarin nan, za a ji cewa an samu magoya baya da yan adawa sun yi zanga-zanga a hukumar EFCC bayan Nasir El-Rufa'i ya kai kansa domin amsa gayyata.
Atiku Abubakar ya taya Nasir El-Rufai murnar zagayowar ranar haihuwarsa, inda ya yaba wa jaruntarsa yayin da El-Rufai yanzu haka yake hannun hukumar EFCC.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atikubl Abubakar, ya bukaci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), da ta sauya lokacin babban zaben shekarar 2027.
Atiku Abubakar
Samu kari