Atiku Abubakar
Dr Yunusa Tanko, na Obedient Movement, ya ce Peter Obi zai yi takara a 2027, yana tabbatar da alkawarin wa’adi daya da zai mayar da mulki ga Arewa.
Jam’iyyar ADC ta musanta tsaida ɗan takarar shugaban ƙasa na 2027; Bolaji Abdullahi ya soki gwamnati kan tsananin haraji da rashin tsaro a fadin Najeriya.
Dan majaliaar wakilai daga jihar Edo, Hon. Murphy Osaro Omoruyi ya sauya sheka daga LP zuwa ADC, ya ce lokaci ya yi da zai bar cikin rikicin jam'iyyar.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana cewa ba zai janye daga tseren shugaban kasa na 2027 ba, yana zargin APC da fadar da tsoma baki.
Ana hasashen cewa Atiku Abubakar zai fusanci kalubale wajen neman tikitin takarar 2027 a ADC daga wajen Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso da ya ke NNPP.
Jam'iyyar APC mai mulki ta ce Bola Tinubu zai yi nasara a zaben 2027. Ta yi martani ne bayan Peter Obi ya shiga ADC ya hade da Atiku Abubakar a karshen 2025.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya yi wa Peter Obi maraba zuwa jam'iyyar ADC. Ya ce shigowarsa na da muhimmanci ga adawa a Najeriya.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta tanka bayan Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce ba ta da matsguni a siyasar jihar Rivers.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na LP, Peter Obi ya fice a hukumance daga jam’iyyar tare da komawa ADC domin hada karfi da Atiku Abubakar a zaben 2027.
Atiku Abubakar
Samu kari