Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya fito ya yi martani kan wasu rahotannin da ke cewa ya hakura da shiga harkokin siyasa.
A ranar Lahadi aka yi jana'izar mahaifiyar Nasir El-Rufa'i, Hajiya Umma El-Rufa'i a Abuja. Manyan kasa daga bangarori da dama sun hallara sallar gawar.
Bayan Rabi'u Kwankwaso ya ce zai koma ADC, Jam’iyyar ta bayyana cewa tana kokarin daukar tsarin maslaha wajen zabar dan takarar shugaban kasa na 2027.
Gwamnatin jihar Nasarawa karkashin jagorancin Gwamna Abdullahi Sule, ta yi martani kan rahotannin da ke cewa gwamnan ya gana da Atiku Abubakar a Saudiyya.
Dele Momodu ya yi kira ga jam'iyyar ADC ta ba dan Arewa tikitin takarar shugaban kasa a 2027, inda ya ce Atiku Abubakar ne zabin shi a zabe mai zuwa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya nuna damuwa kan cigaba da tsare Sheikh Sani Khalifa Zariya kan zargin juyin mulki ga Bola Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa Laolu Akande, hadimin tsohon Shugaban kasa ya bayar da shawara ga ADC game da tsayar da takara a babban zaben 2027 mai zuwa.
Majalisar dattawa ta tabbatar da sauya shekar sanatoci taara daga jam'iyyun PDP, LP da AFGA zuwa ADC, daga cikinsu akwai wasu daga Kaduna da Adamawa.
A labarin nan, za a ji cewa dan tsohon Mataimakin Shugaban kasa, Adamu Atiku ya sanar da ajiye mukaminsa na kwamishina a gwamnatin Ahmadu Fintiri na Adamawa.
Atiku Abubakar
Samu kari