Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi kakkausar suka kan hukumar EFCC da gwamnatin tarayya kan farautar 'yan ADC bayan kokarin kama Nasir El-Rufa'i.
A daren jiya Alhamis 12 ga watan Faburairun shekarar 2026, Atiku Abubakar ya ziyarci tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai bayan kokarin cafke shi a filin jirig.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya yi martani kan batun ya cimma yarjejeniya da Gwamna Seyi Makinde don zama mataimakinsa a zaben 2027.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya bayyana yadda zaman da aka yi tsakanin Atiku Abubakar da Gwamna Seyi Makinde a gidan Janar IBB ya kasance.
Sakataren jam'iyyar ADC, Rauf Aregbesola ya bayyana cewa suna fatan samun mabobi akalla miliyan 14 yayin da za su fara rajistar mutane a Najeriya a 2026.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya yi magana kan fitar da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC. Amaechi ya ba jam'iyyar ADC shawara.
Rahotannin da muka samu sun nuna cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo sun gana da IBB a Minna.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Fufai ya bayyana cewa ADC ba za ta mika tikitin takarar shugaban kasa ga wani yanki ba, za ta ba kowa dama.
Tsohon ministan matasa da wasanni a gwamnatin Buhari, Solomon Dalung ya bayyana cewa suna da manyan 'yan siyasa da za su kalubalaci Bola Tinubu a zaben 2027.
Atiku Abubakar
Samu kari