
Atiku Abubakar







Kudirin dokar da ke neman hana 'yan sama da shekaru 60 yin takarar kujerar shugabancin kasa da gwamna ya tsallake karatu na biyu a zauren majalisar wakilai.

A lokacin da ƴan adawa ke kokarin samar da ƙawancen da zai kifar da gwamnatin APC, INEC ta ce ta karbi buƙatun ƙungiyoyin siyasa 91 don zama jam'iyyun siyasa.

Jam'iyyar APC reshen jihar Akwa Ibom ta yi martani mai zafi kan zargin da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya yi wa Godswill Akpabio.

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya yi martani kan kalaman da Atiku Abubakar ya yi na cewa bai yi nadamar kin daukarsa a matsayin mataimaki ba a 2023.

Yayin da ake ci gaba da shirye-shirye kan hadakar jam'iyyun adawa, jam'iyyar APC na fuskantar barazanar ficewar manyan 'ya'yanta masu biyayya ga Muhammadu Buhari.

Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi magana kan dalilin da ya sanya bai dauki Nyesom Wike a matsayin abokin takararsa a zaben 2023.

Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana matsayarsa kan sake neman kujerar shugaban kasa a babban zaben shekarar 2027.

Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa kasar nan na bukatar a yi mata garambawul.

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa mahar da ƴan adawa za su haɗa za ta fitar da mutum ɗaya da zai gwabza da Tinubu.
Atiku Abubakar
Samu kari