Yajin aikin ASUU
Kungiyar malaman jami'o'i, ASUU ta sanar da shiga yajin aiki na makonni biyu a duk jami’o’in gwamnati daga Litinin, 13 ga Oktobar 2025 yayin taro a Abuja.
Gwamnatin tarayya ta ba kungiyar malaman jami'o'in kasar nan baki a kan shirinta na tsundauma yajin aiki, ta ce a ci gaba da zama, za a samu biyan bukata.
A labarin nan, za a ji cewa yajin aikin da PENGASSAN ta gudanar ya jawo ta rushe wasu daga cikin rassanta da ta ke zargi da kin bin umarni na hana Dangote gas.
ASUU ta fara shirye-shiryen yajin aiki na kasa baki daya bayan gargaɗin kwanaki 14 ga gwamnati, tana zargin cewa ba a aiwatar da yarjejeniyar da 2025 ba.
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta yi barazanar tsunduma yajin aikin sai baba ta gani. Ta ba gwamnati wa'adi don ta biya mata bukatun da ta dade tana nema.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyoyin SSANNU da NASU sun kara bai wa Gwamnatin Tarayya wa'adin tafiya yajin aiki a kan bukatunsu, an kara makonni biyu.
Kungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya watau ASUU ta bayyana cewata gaji da gafara sa ba ta ga kaho ba, za ta iya sake shiga yajin aiki a kowane lokaci a kasar nan.
A labarin, za a ji yadda kungiyoyin ma'aikatan malaman manyan makarantu a Najeriya su ka ce ba za su zuba ido gwamnati ta watsar da lamarinsu ba.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta bayyana takaicin yadda gwamnatin tarayya ta karya alkawarin da ta dauka a kan 'ya'yanta.
Yajin aikin ASUU
Samu kari