
Aso Rock







Kashim Shettima ya ja-kunnen ‘Yan Najeriya, ya ce gwamnatinsu za ta fara da gargada. Zababben mataimakin shugaban kasar, ya na so jama’a su rage dogon buri

Femi Adesina ya fitar da sanarwa ta musamman cewa Muhammadu Buhari ya tsawaita wa’adin ziyarar da ya kai birnin Landan a dalilin ganin Likita da yake so ya yi.

Shekara 13 bayan rasuwar tsohon shugaban Najeriya, Umaru Yar’Adua, uwargidansa, Hajiya Turai Umaru Yar’Adua ta bayyana wa gidan BBC yadda rayuwa ta kasance mata

Za a samu labari cewa Gwamnatin Tarayya ta fara shirin cefanar da Asibitin Fadar Shugaban Kasa da wasu sassa da ke karkashin fadar gwamnatin ga ’yan kasuwa.

Femi Gbajabiamila yana shirin watsi da kujerar Majalisa a Najeriya, yana so a nada shi a matsayin shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa a mulkin Bola Tinubu.

Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, nan ba da jimawa Tinubu zai koma rayuwa a daya daga cikin gidajen gwamnatin tarayya da ke cikin Abuja jinji jam'iyyar APC.

TSaffin shugabannin kasar Najeriya, sama da gwamnoni goma da ministoci, shugabannin hafsoshin soja sun dira fadar shugaban kasa domin halartan taron magabata.

Ganin halin da ake ciki a yau, Muhammadu Buhari zai zauna da duka tsofaffin shugaban kasa, an tsaida lokacin da Majalisar Kolin Najeriya za tayi zaman gaggawa.

A cewar jigon siyasa kuma tsohuwar mai fada a ji a APC, Aisha Buhari na daga cikin mutanen da ke hana ruwa gudu a fadar shugaban kasa. Ta bayyana ta yaya ne.
Aso Rock
Samu kari