!["Akwai wahala": Matar tsohon shugaban kasa ta ce ko kyauta ba za ta koma 'Aso Rock' ba](https://cdn.legit.ng/images/560x315/74c2c48aeebcddb7.jpeg?v=1)
Aso Rock
!["Akwai wahala": Matar tsohon shugaban kasa ta ce ko kyauta ba za ta koma 'Aso Rock' ba](https://cdn.legit.ng/images/560x315/74c2c48aeebcddb7.jpeg?v=1)
![Ranar dimokuraɗiyya: Shugaba Tinubu ya yi jawabi kai tsaye ga al'umar Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/6ec1511e55889aa9.jpeg?v=1)
![Sabon shugaban Senegal, Faye ya sanya labule da Tinubu a fadarsa, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8d155586f070d4ea.jpeg?v=1)
![Gaskiyar abin da ya faru da Jonathan a lokacin jinyar Yar’adua Inji Sanata Yar’adua](https://cdn.legit.ng/images/360x203/17fc03db637b66b3.jpeg?v=1)
![Shugaba Tinubu ya yi buda baki da jiga-jigan APC, ya fadi tanadin da ya yi wa 'yan Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0c47dbb25ebd6348.jpeg?v=1)
![Hadimi ya fadi boyayyun halaye da sunan da aka radawa Shugaba Tinubu a ofis](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c9010860eff6ea03.jpeg?v=1)
![Tinubu @ 72: Yadda aka taya Shugaban kasa murnar zagayowar ranar haihuwarsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/622d57f8a4d7339b.jpeg?v=1)
A rahoton nan, za a ji an yabawa Bola Tinubu da ya cika shekara 72. Godswill Akpabio ya ce shugaban Najeriyan ya kawo cigaba, haka da ya karbi mulkin kasar nan.
![Tinubu ya roki 'yan Najeriya hanya 1 da za su inganta darajar naira da kansu cikin sauki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6ec1511e55889aa9.jpeg?v=1)
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya roki 'yan Najeriya kan siyan kayayyaki daga kasar domin taimakawa wurin ɗaga darajar naira da kuma tattalin arziki a ƙasa.
![Gwamnatin Tinubu ta sake ajiye tarihi, mace ta samu shugabancin NEMA bayan shekaru 25](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fc89da4f6cf2b63a.jpeg?v=1)
Labari ya zo daga Aso Rock cewa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa Zubaida Umar a matsayin Shugabar Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Tarayya (NEMA).
![Tattalin arziki: Abin da Tinubu ya fadawa Dangote, Elumelu, BUA da aka hadu a Aso Villa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d2d5b7c4785f764b.jpeg?v=1)
Bayanai sun fito yayin da Bola Tinubu ya zauna da Aliko Dangote da sauran ‘yan kasuwa. Tinubu ya yi zama da manyan ‘yan kasuwan ne domin gyara tattalin arziki.
![Za a dauke wutar lantarki a ranakun Asabar da Lahadi a birnin tarayya Abuja, TCN](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a9f33d3b7470d2d8.jpeg?v=1)
Za a dauke wutar lantarki a wasu sassa na Abuja kamar Garki, Asokoro, Lugbe, Titin Airport, Gudu, Gaduwa, sassan Lokogoma, Apo, Kabusa, Guzape da Nepa Junction.
![Kudin lantarki: Za a shiga duhu, ana bin fadar Aso Rock da ma'aikatu bashin N47bn](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2a880d69ff025598.jpeg?v=1)
AEDC yana barazanar yanke wutan Aso Villa, barikin sojoji saboda rashin biyan kudin wutar lantarki. Daga yanzu zuwa 28 ga Fubrairu ake bukatar a biya duk wani bashi.
![Muhimman matakai 6 da aka dauka da Tinubu ya zauna da Gwamnoni a Aso Villa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0a78e7df579235c9.jpeg?v=1)
Mun tattaro matakan da aka cin ma yayin da Bola Ahmed Tinubu ya zauna da Gwamnonin jihohi. Shugaban kasa ya yabi kokarin da Abba Kabir Yusuf ya fara a Kano.
![Zanga-zanga: Gbajabiamila da Ribadu sun shiga ganawar gaggawa da wasu Ministoci, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b42746b2ff022916.jpeg?v=1)
Shugaban ma’aikatan Gwamnatin Tarayya, Femi Gbajabiamila da mai ba da shawara a harkar tsaro, Nuhu Ribadu sun shiga ganawar gaggawa kan zanga-zanga.
![Fitaccen Malamin addini ya tona asirin masu juya Tinubu, ya fadi barazanar da za su fuskanta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e07e10c29c96d743.jpeg?v=1)
Fasto Olabisi Adegboye ya fallasa wadanda ke juya gwamnatin Tinubu da kuma hana shi yin abin kirki a kasar inda ya ce za a kore su kafin cika shekara daya.
Aso Rock
Samu kari