Arewa
Sarkin Kabba, Oba Solomon Owoniyi tare da CAN a Kabba/Bunu, sun dakatar da dukkan ayyukan coci sakamakon barazanar tsaro da hare-haren ‘yan bindiga.
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) a Arewa ta nuna damuwa kan karuwar matsalar rashin tsaro. Ta bukaci Shugaba Bola Tinubu ya tashi tsaye kan matsalar.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya ce talauci, yaɗa bayanan ƙarya da wasu matsaloli biyu na ƙara rashin tsaro a Arewa. Ya nemi haɗin gwiwa da gyaran mulki.
Yan ta'addan Boko Haram/ISWAP sun yi garkuwa da wani zababben mataimakin shugaban karamar hukuma da kansiloli biyu a titin zuwa Maiduguri, jihar Borno.
Wasu miyagun 'yam bindiga sun kashe masu hakar ma'adanai har mutum 12 yayin da suka kai farmaki wani ramin da suke aiki a yankin Barkin Ladi a jihar Filato.
Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da nadin dan uwan Abubakar Malami (SAN) a matsayin shugaban hukumar KEBGIS bayan ya sauya sheka zuwa APC mai mulki.
Kungiyar hada kan 'yan Arewa ta NRG ta kai ziyara ga shugabannin Musulmai da Kiristoci na JNI da CAN domin kara fahimtar juna a Arewacin Najeriya.
Gwamnan jihar Niger, Mohammed Umaru Bago, ya fatattaki masu bashi shawara na musamman har su 30 domin sake tsara gwamnati da karfafa ajandar 'sabuwar Neja'.
Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Attahiru Bafarawa ya ce babu hannunsa a daukar nauyin ta'addanci, ya ce zargin da Bello Turji ya yi a kansa ba gaskiya ba ne.
Arewa
Samu kari