Arewa
Wani matashi mai shekaru 25, Adamu Abdullahi, ya rasa ransa bayan jama’a sun yi masa duka a karamar hukumar Suleja, jihar Niger, kan zargin kashe mahaifiyarsa.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya nuna goyon bayansa ga tsarin wa'adi daya a kan mulki. Ya ce zai taimaka wajen tabbatar da jagoranci mai kyau.
Manjo Muhammad Adamu (mai ritaya) ya tabbatar da rasuwar mahaifinsa, Farfesa Adamu Baikie, wanda shi ne farfesa na farko a fannin ilimi a Arewacin Najeriya.
Gwamnatin Ahmad Aliyu ta amince da kashe Naira biliyan 8.4 domin sake gina babbar kasuwar Sokoto da gobara ta lalata, tare da amincewa da kasafin kudin 2026.
Gwamnatin Jigawa za ta kashe Naira biliyan 3.5 domin gyara da inganta harkokin makarantun Tsangaya, wanda ake haddar Alkur'ani Mai Girma a jihar.
Dan majalisa, Raheem Ajuloopin ya gabatar da sabon kudiri na ƙirƙirar ƙarin kananan hukumomi a Kwara domin inganta mulki a matakin ƙasa, da ƙarfafa tsarin tsaro.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara bayan sun gwabza fada da 'yan bindiga a jihar Sokoto. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga tare da kwato makamai.
Tsohon mai tsawatarwa na majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume, a yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matakan da ya dauka saboda rashin tsaro.
Tsohon kwamishinan Kano, Muaz Magaji ya soki shirin kasa sabuwar Hisbah da Abdullahi Ganduje ke shirin yi a Kano. Ya ce Ganduje zai kawo fitina a Kano da Arewa.
Arewa
Samu kari