Arewa
An gudanar da jana’izar fitacciyar jarumar shirin Labarina, Maijidda Muhammad (Fulani) a garin Kontagora yayin da ake jimamin rasuwar jarumar Kannywood a 2025.
Wani shugaban Tiv ya rubutwa wasika ga Donald Trump na Amurka kan bukatar kai hari Benue da wasu jihohi a Arewa ta Yamma da Arewa maso Gabas bayan harin Sokoto.
Gwamnonin Arewa 19 sun yi Allah wadai da harin kunar bakin wake da aka kai wani masallacin Juma'a a Maiduguri, jihar Borno, sun mika sakon ta'aziyya da jaje.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan Arewa mazauna jihar Legas sun bayyana cewa rusau da gwamantin jiha ta yi masu ya jefa rayuwarsu a wahala mai tsanani.
Ojibara na Bayagan Ile a karamar hukumar Ifelodun ta jihar Kwara, Kamilu Salami, wanda ‘yan bindiga suka sace kwanaki 25 da suka wuce, ya samu ‘yanci.
Karamar Hukumar Kirikasamma a Jihar Jigawa ta fara biyan alawus na wata-wata ga tsofaffin shugabanninta da kansiloli domin karfafa hadin kai bayan sun bar ofis.
Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya yi maganganu kan tsadar rayuwa. Ya nuna bai kamata ana dorawa gwamnonin jihohi laifi ba kan hakan.
Babbar kotun jihar Gombe ta yanke wa basarake da wani mutum daya hukuncin kisa ta hanyar rataya, tare da wanke mutum 3 da aje tuhumarsu tare bisa laifin kisan kai.
Arewa
Samu kari