Arewa
Gwamnatin jihar Kano ta nuna damuwarta matuka kan yadda 'yan sanda suka cafke tsohon shugaban hukumar PCACC, Barista Muhuyi Magaji Rimin Gado jiya.
Alhaji Aliko Dangote ya fadi abubuwan da suka rusa kamfanonin da aka yi a Arewa tsawon shekaru. Atiku Abubakar ya yi kira ga 'yan Arewa a taron ACF.
Gwamna Zulum ya bayyana cewa Borno ta kashe N100bn kan tsaro a 2025, tare da alkawarin gina makarantu, hanyoyi da cibiyoyi domin bunkasa Askira/Uba.
Wata mata mai juna biyu, Aisha Najamu ta rasaranta saboda ma'aikacin asibiti ya ki yarda a tura masa kudin sanya iskar numfashi ta asusun banki a jihar Katsina.
A labarin nan, za a ji cewa wani bawan Allah ya kwanta dama bayan wani zazzafan rikici da ya tashi a lokacin da matasa suka haɗu wuri guda yayin raɗin suna a Bauchi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yaba wa dattijon Arewa tilo da ya saura cikin masu fafutukar neman yancin kan Najeriya, Tanko Yakasai bayan cika shekara 100.
Wasu gungun 'yan bindiga sun kai sabon hari jihar Kaduna, inda suka sace shanu 365 a garuruwan Fulani 4. An roki gwamnati da hukumomin tsaro su kai dauki.
Shugaban Karamar Hukumar Omala a Kogi, Edibo Peter Mark, ya kafa dokar hana fita daga ƙarfe 7:00 na dare zuwa 6:00 na safe saboda tsananin barazanar tsaro.
Yara huɗu sun mutu a jihar Kogi bayan wata mota ta afka cikin kogi da ɗaliban da take ɗauka zuwa makaranta. Al’umma sun yi zanga-zanga kan rashin makaranta a Egbolo.
Arewa
Samu kari