Arewa
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa akalla ‘yan bindiga 150 sun nutse bayan jirgin ruwa da ke dauke da su ya kife a yankin Sabon Gida na jihar Sokoto.
Dan ta'adda, Bello Turji ya tilasta mazauna Bargaja a jihar Sokoto tserewa bayan barazanar kisa da hare-hare masu tsanani da suka dade suna faruwa.
Bola Tinubu ya tabbatar da rabon shinkafa ta “Renewed Hope” ga al'umma a Arewa, amma lamarin jawo zarge-zarge kan bambancin da ake nuna wa tsakanin Kudu da Aewa.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya nuna yiwuwar tsayawa takarar Sanata ta Arewa a 2027, bisa ga bukatun shugabanni da masu ruwa da tsaki.
Gwamnoni biyar sun amince da biyan albashin watan Maris tun kafin lokaci domin taimaka wa ma'aikata su yi shirin bikin karamar Sallah cikin walwala.
Kungiyar Boko Haram ta mamaye garin Ngoshe a jihar Borno, ta sace mata 100 tare da kashe sojoji. Rundunar soji ta kashe fiye da ƴan ta'adda 50 ta sama.
An yi rashi na daya daga cikin tsofaffin kwamishinoni a jihar Kano. Farfesa Kabiru Dandago da ya yi aiki tare da Abdullahi Umar Ganduje, ya koma ga mahaliccinsa.
Zanga-zangar Shi'a ta barke a jihohi 8 na Najeriya saboda kisan jagoran addinin Iran Khamenei. 'Yan sanda sun tsaurara tsaro yayin da jama'a ke sukar matakin.
Rundunar 'yan sandan Najeriya na cigaba da lura da yadda yakin Iran da Isra'ila/Amurka ke cigaba da gudana. Tana sa ido a kan yankunan Arewacin Najeriya.
Arewa
Samu kari