Arewa
Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya yi maganganu kan tsadar rayuwa. Ya nuna bai kamata ana dorawa gwamnonin jihohi laifi ba kan hakan.
Babbar kotun jihar Gombe ta yanke wa basarake da wani mutum daya hukuncin kisa ta hanyar rataya, tare da wanke mutum 3 da aje tuhumarsu tare bisa laifin kisan kai.
A labarin nan, za a ji cewa rikakken dan daba mai shekaru 26 ya fada hannun rundunar sandan Kano, Abba Fiya ya fadi mutanen da ya kashe a jihohi uku.
Tun daga Nuwamba ake ganin wasu jiragen leken asiri da aka ce na Amurka ne suka shawagi a sararin samaniyar Najeriya, lamarin da ke nuna karuwar hadin gwiwar tsaro.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta biya diyya ga iyalan fararen hula 13 da suka mutu sakamakon harin sama da aka kai bisa kuskure a jihar Sokoto.
An samu asarar dukiya mai tarin yawa bayan da gobara ta lakume wata babbar kasuwa a birnin Kano. 'Yan kasuwar sun nemi gwamnati ta kawo musu dauki
Gwamna Babagana Umaru Zulum ya kaddamar da shirin koyar da matasa harkokin gyaran waya a Borno, sama da mutum 1,000 ne za su amfana da tallafin kudi.
Arewa
Samu kari