Arewa
Gwamnatin Kogi ta rufe kasuwanni da tashoshin mota a kananan hukumomi 7 don yakar ƴan bindiga. Sanarwar Kingsley Fanwo ta ce an ɗauki matakin ne na dan wani lokaci.
Hukumar NEDC da ke Arewa maso Gabas ta kammala gyara kabarin Sir Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi. An gyara muhimman wuraren da ke da alaka da kabarin.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya yi tsokaci kan matsalar yi wa yara auren wuri a Arewa. Ya bayyana cewa iyaye na samun kansu cikin halin rashin tabbas.
Iyalan Hausawa 16 da aka kashe a Edo suna cikin kunci har yanzu, suna korafi kan rashin taimako daga gwamnatin, yayin da aka shirya zanga-zanga a Abuja.
'Yan bindiga sun kashe mutum 10 tare da ƙona gidaje a garuruwan Woro da Nuku dake Jihar Kwara a ranar Talata; Gwamna Abdulrazaq ya yi Allah-wadai da harin.
Gwamnatin Kogi ta rufe makarantu na gaggawa har zuwa 16 ga Fabrairu, 2026; Kwamishina Fanwo ya ce an dauki matakin ne domin tsaro da kare rayukan dalibai a jihar.
'Yan bindiga sun kashe mata mai juna biyu da ɗan uwanta a Pindiga, Gombe; ƴan sanda sun kashe mahara 3 tare da ceto mutane 2 daga hannun masu garkuwa.
Amurka ta gargaɗi ƴan ƙasarta kan ziyartar jihohin Najeriya 18 saboda garkuwa da ta'addanci; ta bayyana Najeriya a matsayin wurin da ke da babban haɗari a 2026.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta bayyana cewa ta samu nasarar cafke wani gawurtaccen dan daba da aka dade ana nema ruwa a jallo. An cafke 'yan kungiyarsa.
Arewa
Samu kari