Arewa
Batun yan sandan jihohi na daga cikin manyan batutuwan da aka tattauna a taron gwamnoni da sarakunan Arewa da aka gudanar a gidan gwamnatin Kaduna.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa'ad Abubakar ya bayyana cewa lokaci ya yi da za a hada kai domin yaki da matsalar 'yan bindiga a Arewacin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa wani Sanatan Anambra, Victor Umeh ya yi zargin Ali Modu Sheriff yana son lalata Peter Obi a wajen 'yan Arewa kafin babban zabe mai zuwa.
Wani ɗan sanda ya mutu, fararen hula uku suka ji rauni bayan harin wasu mahara a Gembu, yayin da karamar hukuma ta sanya dokar hana fita ta dare.
Kungiyar Arewa Youth Merger Group (YMG) ta samu nasarar sulhunta kungiyoyin yan daba da ke gaba da juna da taimakon hukumomin tsaro da gwamnatin Kano.
Jam'iyyar adawa t ADC ta bayyan cewa ta shirya magance duk wasu matsaloli da ke iara jefa yan Najeriya cikin kangin yunwa da matsin rayuwa idan ta karbi mulki.
Tawagar shugabannin kiristocin Arewa sun kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan marigayiya Malama Ummulkhiri Usman Aliyu, wacce aka kashe a Marban Jos, Kaduna.
Hukumar NiMet ta yi gargadin cewa jihohi 27 na Najeriya na cikin hadarin ambaliyar ruwa tsakanin 1 zuwa 10 ga Yuli, tare da bukatar daukar matakan kariya.
An tabbatar da cewa wasu mahara da ba a san ko su waye ba sun kai hari Okele-Ejule a ƙaramar hukumar Ofu ta Kogi, inda ake fargabar sun kashe akalla mutum bakwai.
Arewa
Samu kari