Arewa
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Mai Martaba Sarkin Katsina, Abdulmumini Kabir Usman, ya naɗa ɗan Gwamna Dikko Umaru Radda da wasu biyu mukaman sarakunan gargajiya a gundumomin jihar.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Gwamnatik jihar Benuwai ta sanar da rasuwar Dr. Agbgbo Ode, wanda shi ne shugaban ma'aikatan gwamnatin jihar, ta ce ya mutu ne da safiyar yau Asabar.
Gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya karɓi bakuncin uwargidan shugaban ƙasa, Oluremi Tinubu domin ƙaddamar da rabon motocin shinkafa 100 da tallafin Naira biliyan 1.2.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince a kashe sama da Naira biliyan 21 domin a farfaɗo da matatun ruwan Kano da suka daina aikinsu.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karyata rade-radin cewa gwamnatinsa ta ki cika alkawari ga yankin Arewa maso Gabas.
Fiye da kauyuka 30 a Zamfara sun tsere daga gidajensu sakamakon janyewar dakarun tsaro daga kauyen Lilo, lamarin da ya bar su cikin fargabar harin 'yan bindiga.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi zargin cewa wasu yan Najeriya da ba su da kishin kasa ne ke kokarin lalata harkar tsaro don cimma burin siyasa.
Arewa
Samu kari