Arewa
Fusatattun mutane sun ƙona ofishin NSCDC a Dawakin Kudu, jihar Kano, tare da kashe mutane 3 da ake zargi da sata, yayin da jami'an tsaro 3 suka jikkata a hargitsin.
Wata uwargida ta kashe mijinta Momo Jimoh Jamiu a Kogi bayan ya kara aure, har ma matar ta haifa masa magaji. Rundunar 'yan sanda na farautar matar da ta tsere.
Mata daga Oke-Ode a karamar hukumar Ifelodun a Kwara, sun yi zanga-zangar lumana kan matsalar tsaro da sace-sacen mutane, amma ta rikide zuwa tashin hankali.
Gwamnonin jihohin Arewacin Najeriya akalla guda biyar ne suka kaddamar da jami'an tsaro domin kakkabe masifar yan bindiga da suka addabi al'ummominsu.
Allah ya yi wa shugaban karamar hukumar Yusufari a jihar Yobe rasuwa. Alhaji Baba Abba Aji, ya rasu ne bayan ya yi fama da jinyar rashin lafiya a kasar waje.
Rahotanni sun nuna cewa ma'aikatan NTA shida da wasu mutum daya dan jarida sun mutu a hanyar dawowa daga wurin daura aure a titin Gombe zuwa Yola.
Gwamna Inuwa Yahaya ya sanya hannu kan kasafin N617.95bn na 2026, inda aka ware N12bn don asusun tsaron Arewa domin yaƙi da ta'addanci da kuma samar da zaman lafiya.
Wani masanin tsare-tsare da manufofin gwamnati a Najeriya, AbdulRasheed Hussain ya lissafi jihohi bakwai da ke bukatar dauki kak ayyukan ta'addanci.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara wa malamai da limamai sama da 11,000 da ake biyansu a kowane wata a jihar.
Arewa
Samu kari