Arewa
'Yan kasuwa a Arewacin Najeriya sun yi barazanar daina kai kaya Kudu saboda yadda aka jawo masu asara kwanan nan bayan samun tsaiko da aka yi a kasuwa.
Tsohon gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku ya sanar da mutuwar tsohon kwamishinan lafiya a gwamnatinsa, Dakta Innocent Vakkai bayan fama da jinya.
Makarantar Islamiyya ta IOSSA a jihar Bauchi ta bayyana yadda ta horas da dalibanta yayin jarrabawar UTME inda da dama suka yi bajinta wurin samun maki mai kyau.
Mai Martaba Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar ya ja kunnen shugabanni kan halin da ake ciki a kasar inda ya ce yanzu 'yan kasar sun matsu domin kawo sauyi da gaggawa.
Kungiyar ƙabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo ta musanta jita-jitar cewa ta na shirin zuwa Sokoto domin ba 'yan Arewa hakuri kan juyin mulkin 1966 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau ya ba Shugaba Bola Tinubu shawara kan ba 'yan sandan jihohi manyan makamai domin dakile wasu matsaloli.
Hadimin Gwamna, Babagana Umara Zulum a bangaren harkokin al'umma, Cif Kester Ogualili a ya riga mu gidan gaskiya bayan fama da jinya a yau Asabar.
Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya sha alwashin sanya hannu a dokar kisan kai ga masu ba 'yan bindiga bayanan sirri wanda suke cutar da al'umma.
Tsohon mai neman shugabancin jam'iyyar APC, Mohammed Saidu-Etsu ya koka kan yadda aka naɗa Abdullahi Ganduje a matsayin shugaban jam'iyyar a Najeriya.
Arewa
Samu kari