Arewa
Ministan kudi, Wale Edun ya bayyana cewa gwamnatin tarayya za ta maida shirin tallafin ragw radadi ya zama a na kowace shekara, ya ce mutane da dama sun amfana.
Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq na jihar Kwara ya yi jimami bisa rasuwar fitaccen malamin addinin Musulunci na Ilorin, Sheikh Hamzah Ariyibi, wanda ya yi fice.
Gwamnan Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq ya bayyana aniyarsa ta ci gaba da yada manufofin marigayi Sardaunan Sokoto, Ahmadu Bello domin kawo sauyi a jihar.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya zargi tsohon ministan shari'a Abubakar Malami da ingiza ayyukan ta'addanci, abin da ya sa 'yan kasuwa suka guje wa jihar.
Babbar Kotun tarayya da ke Abuja ta yi hana matar da ke zargin tsohon minista, Kabiru Tanimu Turaki da lalata da ita inda umarci hana ta danganta danta da shi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa da rasuwar mataimakin shugabanta, Hon. Aliyu Yakubu Barde, wanda ya riga mu gidan gaskiya a Nasarawa a yau Talata.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta yi jimamin rasuwar tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar da ya rasu, Alhaji Sadauki Kura.
'Yan sanda sun samu raunuka daban-daban yayin da hatsarin mota ya rutsada ayarin shugaban Majalisar Dokokin Jihar Jigawa, Rt Hon. Haruna Aliyu Dangyatin.
Hukumar NiMet ta yi gargaɗi kan yiwuwar ambaliya a Adamawa, Taraba da Gombe, yayin da ta kuma fitar da hasashen ruwan sama da iska mai karfi a fadin ƙasar.
Arewa
Samu kari