Arewa
Rundunar ’yan sandan Jihar Niger ta kama mutane huɗu da ake zargi da kai hari kan ayarin motocin Gwamna Mohammed Umaru Bago a Bida, bayan zaben ƙananan hukumomi.
Kotu a Ilorin ta wanke mata biyu da ake zargi da mallakar bindiga, yayin da ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga 'yan fashi da makami uku a Kwara.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya mika sakon ta'aziyya da addu'o'in neman rahama bisa rasuwar Durbin Kano, Muhammad Lawan Koguna, ya ce an yi rashi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa mahaifiyar tsohon gwamnan jihar Bauchi, Dr. Ahmad Adamu Mu'azu ta riga mu gidan gaskiya bayan ta sha fama da jinya.
A labarin nan, za a ji cewa wani rahoto ya bayyana yadda wasu mutane sama da miliyan 24 ke cikin barazanar fadawa a cikin matsanancin yunwa a shekarar 2026.
Kungiyar JNIM da ake dangantawa da Al-Qaeda ta ce ita ta kai harin farko a Jihar Kwara da ke Arewacin Najeriya watanni bayan ayyana sababbin dakaru a kasar.
An kashe fitaccen kwamandan ’yan bindiga Jankare a rikici da abokan ta’addanci a yankin Dutsenma, jihar Katsina, bayan sabani kan sarauta da hare-hare.
Hukumar Kula da Lafiya a Matakin Farko ta jihar Kano (KSPHCMB) ta bukaci a tashi tsaye wajen yaki da cutar Polio duk da an taba kawar da ita a baya.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yi kira da babbar murya ga dattawan Arewa kan masu son a raba Najeriya. Kashim Shettima ya ba su shawara.
Arewa
Samu kari