Arewa
Rundunar 'yan sandan jihar Kebbi ta tabbatar da cafke wani mutum, Sule Gurmu da ya kashe matarsa, Umaima Maiwada a Augie bayan zabga mata kotar fartanya
WikkiTimes ta ƙaddamar da shirin "Anas Aremeyaw Anas AI Fellowship" don horar da 'yan jaridar Arewa kan binciken hakar ma'adanai da fasahar AI a Janairu 2026.
Fitaccen malamin addinin kirista a Najeriya, Bishop Isaac Idahosa ya yaba waGwamna Umaru Bago saboda matakan da yake dauka na kawar damatsalar taaro a Neja.
Muhawara kan juyin mulkin 1966 da dalilin birne Ahmadu Bello Sardaunan Sokoto a Kaduna. Masana tarihin sun bayyana tasirin wannan lamari ga Najeriya.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya ce dojar harajin sa aka yi za ta kaow ci gaba mai dorewa idan mutane suka bai wa gwamnatin Najeriya hadin kai 100%.
Al'ummar Hausawa a Kudancin Najeriya na fuskantar hare-hare da kisan gilla, tare da asarar rayuka da dukiyoyi a Anambra, Imo da Edo da sauran jihohi.
Gobara ta ƙone tankar mai 2 da keke-nape 17 a gidajen man AA Ayagi da Al-Wahida a Kano ranar 14 ga Janairu, 2026; hukumar kashe gobara ta nemi a kiyaye tsaro.
Mutane 6 sun raunata a harin bam a Adamawa; a Sokoto kuma, Bello Turji ya raba ƙauyuka 20 da gidajensu, lamarin da ya jefa mazauna cikin halin ƙaka-ni-kayi.
Gwamnan Edo, Monday Okpebholo, ya ce tarzomar Ekpoma ba zanga-zangar dalibai ba ce, illa rikici da aka shirya kuma aka dauki nauyinsa daga kasashen waje.
Arewa
Samu kari