Arewa
Kungiyar ISWAP ta tabbatar da mutuwar babban mambanta da ake kira, Abu Yahya Al-Muhajir, tana mai bayyana hakan a matsayin babbar asara da ta yi.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i ya samu amfana da zaman da ya yi a hannun hukumar yaki da rashawa mai zaman kanta ta ICPC.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi maertani kan karyata jita-jitar da ake yadawa cewa dakarunta na nuna sassauci ga ‘yan ta’adda fiye da wadanda suka zalunta.
Hukumar hasashen yanayi ta kasa, NiMet ta sanar da cewa za a iya samun ruwan sama a wasi jihohin Arewa ta Yamma da Arewa ta Tsakiyar Najeriya a yau Juma'a.
A labarin nan za a ji cewa wasu daga cikin wakilan APC da suka taso daga jihar Katsina zuwa Kaduna sun gamu da iftila'in hadarin mota, an rasa rai.
'Yan ta'addan Boko Haram sun tayar da wata gada mai muhimmanci a jihar Neja, lamarin da ya datse hanyoyin kasuwanci tsakanin Najeriya da jamhuriyar Benin.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa akalla ‘yan bindiga 150 sun nutse bayan jirgin ruwa da ke dauke da su ya kife a yankin Sabon Gida na jihar Sokoto.
Dan ta'adda, Bello Turji ya tilasta mazauna Bargaja a jihar Sokoto tserewa bayan barazanar kisa da hare-hare masu tsanani da suka dade suna faruwa.
Bola Tinubu ya tabbatar da rabon shinkafa ta “Renewed Hope” ga al'umma a Arewa, amma lamarin jawo zarge-zarge kan bambancin da ake nuna wa tsakanin Kudu da Aewa.
Arewa
Samu kari