Arewa
Gwamna Bala ya rage awannin aikin ma'aikata a jihar Bauchi zuwa 3:00pm a Ramadan. Gwamna Abdulrazaq ya gaishe da Musulmi da Kirista yayin da aka fara azumin Ramadan.
Dan kwamitin ganin wata a fadar mai alfarma Sarkin Musulmi, Simwal Usman Jibril ya yi karin haske kan matakan da ake bi wajen ganin wata idan rana ta fadi.
Matasa a jihar Rivers sun yi zanga zangar adawa da 'yan Arewa da ke zaune a jihar. Sun bukatar 'yan Arewa su bar jihar bayan wani rikici da ya barke.
Tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmed Lawan, ya raba buhuna 17,000 na shinkafa, gero da sukari ga al’ummar Yobe domin tallafa musu a Ramadan.
Gwamnatin Jihar Sokoto ta ware Naira biliyan daya domin ciyar da masu azumi a watan Ramadan 2026, inda za a raba abinci ga mutane har 34,000 kullum.
Fiye da mutum 316 sun mutu tun bayan ayyana dokar ta-ɓaci kan tsaro a Najeriya. Hare-hare sun karu, lamarin na jefa al'umma cikin alhini mai tsanani.
'Yan ta'adda sun saki bidiyon mazauna garin Woro 176 da suka sace a Kwara. A cikin bidiyon, an ga halin da mata da kananan yara suke ciki, yayin da suke neman dauki.
Wani ɗan Najeriya mai suna Abubakar Adamu ya roƙi gwamnatin tarayya ta dawo da shi gida daga Rasha, yana zargin an yaudare shi shiga soja ba da son shi ba.
A labarinn nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kaduna ya sha a lokacin da jami'ai suka yi niyyar kama shi bayan masoyansu sun shiga tsakani a ranar Alhamis.
Arewa
Samu kari