Arewa
NiMet ta ce za a samu ƙura mai kauri a Arewa maso Gabas da wasu sassan Arewa, yayin da ake hasashen tsawa da ruwan sama a wasu jihohin Kudancin Najeriya.
’Yan bindiga sun kai hari ƙauyen Dutsin Dan Ajiya a Anka, Zamfara, inda suka kashe kusan mutum 50 tare da ƙona mafi yawan gidaje da rumbunan hatsi.
Mahara sun kashe mutane 10 a Riyom da Barkin Ladi, jihar Filato lamarin da ya sa matasa suka toshe hanyar Jos suna neman adalci kan harin daren Lahadi da aka kai.
Hukumar NiMET ta ce za a shafe kwana uku, daga Litinin zuwa Laraba ana hazo a Najeriya da ruwa a wasu jihohi yayin da masu kankara ke korafi a Ramadan.
Hukumar JAMB ta ce sam bata tilastawa dalibai sai sun cire hijabi ba wajen rubuta jarrabawar JAMB, ta yi karin haske kan abin da take nufi da bayanai kan hijabi.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya zakulo limaman masallatan Juma'a 40, ya ba kowane sabuwar mota domin ci gaba da harkokin yada addinin musulunci.
'Yan sandan Gombe sun sassauta dokar tuka babura zuwa 11:00 na dare domin Ramadan 2026. CP Umar Chuso ya ce an tsaurara tsaro don kare masu ibada.
Kamfanin raba wuta na Kano watau KEDCO ya tabbatar da cewa an katae witar layuka biyu domin sanya wata babbar waya da za ta kara inganta harkokin lantarki.
Gani Adams ya gargaɗi gwamnati kan shirin ƴan ta'adda na kai hari a Ira, Inaja da Aho a Kwara, bayan an tsinci wasiƙar barazana da miyagun suka ajiye a kasuwa.
Arewa
Samu kari