Yaki da rashawa a Najeriya
Majalisar dokokin jihar Kebbi da ke Arewacin Najeriya ta dakatar da shugaban karamar hukumar Fakai, Muhammad Mahuta bisa zargin aikata rashin gaskiya.
EFCC ta ayyana tsohon ministan man fetur kuma tsohon Gwamnan Bayelsa, Timipre Sylva, matsayin wanda take nema ruwa a jallo bisa zargin karkatar da dala miliyan 14.8.
Hukumar DSS ta kori jami’ai 115 bisa zargin rashawa da zamba, ta gargadi jama’a kan tsofaffin jami’an da ke amfani da sunan hukumar wajen cutar da mutane.
EFCC ta bayyana cewa wasu daga cikin yan kasuwar ma'adanai da duwastu masu daraja na da hannu a harkokin daukar nauyin ta'addanci a yankunan Najeriya.
Asusun ba da lamuni na duniya, IMF ya yi gargadi kan cewa fitar da haramtattun kudi daga Najeriya na barazana ga tattalin arzikin kasar a taron da ake a Amurka.
Lauya mai kare Abba Kyari ya ce babbar kotun tarayya ta wanke dan sanda, Abba Kyari daga karbar kudi daga wajen dan damfara, Hushpuppi da aka rike a Amurka.
Jigon APC, Chekwas Okorie ya ce yawancin gwamnoni daga jam’iyyun adawa na komawa APC ne saboda tsoron EFCC da rashin tabbacin kare kansu bayan mulki.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar EFCC na rufe wani asusun kamfanin sufurin jiragen sama na Mars Aviation Ltd’s kan almundahana a EFCC.
A labarin nan, za a ji cewa mutanen da su mallaki tashar tsandauri ta Kano sun bayyana abin da su ka sani a kan hannun jarin gwamnatin jihar a kamfaninsu.
Yaki da rashawa a Najeriya
Samu kari