Yaki da rashawa a Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta bayar da umarnin kwace wasu kudi da aka zargin na da alaka da gwamnatin Kanoo.
Babban kotun tarayya ta tura Abubakar Malami, ɗansa da wata mata zuwa gidan yarin Kuje kan zargin halatta kuɗin haram na biliyoyin nairori da hukumar EFCC ke musu.
EFCC ta gano kadarori 41 da ake dangantawa da Abubakar Malami a Kebbi, Kano da Abuja, yayin da gwamnati ta tuhume shi da laifuffuka 16 da suka shafi safarar kudade.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Hukumar ICPC ta bayyana rahoton 2025 kan gaskiya da nagarta, inda ta jaddada kamfanonin da ba su samu maki ba a Najeriya, ciki har da NNPCL da Jami’ar Calabar.
Rahotanni kan shari'ar Chris Ngige sun jawo ce-ce-ku-ce yayin da EFCC ke binciken tsofaffin ministocin Buhari irin su Timipre Sylva, Malami da Hadi Sirika.
Kotu ta ki amincewa da bukatar beli da Abubakar Malami ya shigar, tana cewa zamansa a hannun EFCC ya halasta bisa ingantaccen umarnin wata babbar kotun.
Hukumar EFCC ta kai samame gidajen tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami a Abuja da Birnin Kebbi. An kai samame gidan da 'yar Buhari, Hadiza ke zaune.
Alwan Hassan, wani jigo a jam'iyyar APC ya ce Ministocin Buhari sun samu dama kuma sun yi yadda suka ga dama, ya ce galibinsu kamata ya yi a ce suna gidan yari.
Yaki da rashawa a Najeriya
Samu kari