Yaki da rashawa a Najeriya
A labarin nan za a ji cewa hukumar yaki da masu barnatar da dukiyar kasa, ICPC ta fara bin diddigin wasu kadarori a kasar waje da aka ce na da alaka da El-Rufa'i.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da rashawa mai zaman kanta a Najeriya, ICPC ta fitar da jerin abubuwan da ta kwato daga gida Nasir El-Rufa'i.
Babbar kotuk tarayya mai zama a Abuja ta umarci a tsare tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami a gidan gyaran hali har zuwa zama na gaba da za a saurari beli.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami SAN matarsa da yaronsu sun sake gurfana a gaban kotu a ci gaba da shari'a da EFCC.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar EFCC ta samu nasarar shigar da karin takardu a shari'ar da ta ke yi da tsohon Shugaban NHIS, Farfesa Usman Yusuf.
EFCC ta bayyana dalilin jinkirin kai El-Rufai kotu. Ta ce tana son kammala bincike kafin gurfanar da shi yayin da yake tsare a hannun hukumar ICPC har yanzu.
ICPC ta kai samame gidan El-Rufai na Abuja yau 19 ga Fabrairu, 2026. Lauyan sa ya soki matakin a matsayin haramtacce yayin da ake binciken kudin Jihar Kaduna.
El-Rufai ya sake kwana a hannun EFCC yau 18 ga Fabrairu, 2026. Lauyansa na neman beli yayin da hukumar ke shirin neman izinin kotu don tsawaita tsare shi kan ₦432bn.
Nasir El-Rufai ya amince zai kai kansa ofishin ICPC ranar 18 ga Fabrairu, 2026. Hakan ya biyo bayan yunƙurin kama shi da aka yi a filin jirgin Abuja bayan dawowarsa.
Yaki da rashawa a Najeriya
Samu kari