Yaki da rashawa a Najeriya
Tsohon Akanta Janar na Tarayya, Ahmed Idris ya fara fuskantar wani kalubalen daga hukumar EFCC, an shigar da sababbin tuhume-tuhume shida kansa a kotu.
Hukumar EFCC ta cika hannunta da wani bawan Allah mai suna Gidado Ibrahim a kan zargin hada baki da wata Halimat Adenike Tejusho wajen karyar nemo aiki a NNPCL.
Kotu ta yanke wa tsohon MD na BANKIN NEXIM, Roberts Orya, hukuncin shekara 490 a gidan yari kan damfarar N2.4bn. EFCC ta bayyana cewa ta yi nasara a shari'ar.
Babbar kotun jihar Kano ta dage shari'ar da ake zargin tsohon shugaban APC, Abdullahi Ganduje da wasu mutum 7 kan zargin karkatar da kudaden al'umma.
Abububakar Malami, tsohon ministan shari'a, ya bukaci kotun Abuja ta janye umarnin kwace kadarorinsa 57; ya ce ya dade da ayyana dukiyarsa a hukumar CCB.
A labarin nan, za a ji cewa shaidan da hukumar EFCC ta gabatar a gaban kotu ya bayar da bayani a kan yadda tsohon gwamnan CBN ya kwashi miliyoyin Daloli daga bankin.
Fitaccen lauyan nan dan asalin Kano, Abba Hikima ya bayyana damuwarsa kan yiwuwar rufe kararrakin da aka shigar kan zargin Ganduje da mutanen da sace kudin talakawa.
Rahotanni sun nuna cewa yan sanda sun cafke Ahmad Rabiu, daya daga cikin wadanda za su ba da shaida a shari'ar tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje.
Kotu ta tura Shugaban KANSIEC, Farfesa Sani Malumfashi, gidan yarin Kuje kan zargin satar biliyan 1.02 ta asusun gona a wannan zaman na 27 ga Janairu, 2026.
Yaki da rashawa a Najeriya
Samu kari