Anambra
Rundunar 'yan sandan jihar Anambra ta kama mutum daya cikin wadanda ake zargi da fille kan wata tsohuwa yar shekara 69 a jihar Anambra, ana kokarin kama sauran.
A labarin nan, za a ji gwamnatin tarayya ta karyata ikirarin Peter Obi na cewa manufofin Bola Tinubu sun jefa jama'a a cikin mawuyacin hali da talauci mai tsanani.
Babbar Kotun Tarayya Mai zamana Abuja ta yi barazanar cewa za ta ba da umarnin kwamuso Sanata Andy Uba matukar ya gana gurfana a gabanta a watan Oktoba.
Jam’iyyar APC ta kaddamar da kwamitin kamfen mutum 1,800 domin fitar da Nicholas Ukachukwu a matsayin sabon gwamnan Anambra a zaben 8 ga Nuwamba, 2025.
Wasu 'yan fashi da makami sun kai hari bankin Polaris a jihar Anambra sun sace makudan kudi. An fara bincike domin gano adadin kudin da suka sace yayin harin.
Gwamnatin jihar Anambra ta kammala shirin tallafawa matasa 8,300 da kuɗi N3.5bn a ƙarƙashin shirin '1Youth2Skills Plus' domin taimaka musu su fara kasuwanci.
Gwamna Dikko Radda ya ce ilimi shi ne makamin yaki da rashin tsaro, ya kaddamar da makarantu na musamman a Katsina tare da tallafa wa dalibai a waje.
Uwargidan gwamnan jihar, Anambra, Nonye Soludo, ta dauki zafi inda ta kalubalanci Sanata Uche Ekwunife su yi rantsuwa a bainar jama’a kan zargin cin amanar aure.
Rundunar ’yan sanda a jihar Anambra ta tabbatar da mutuwar mutane hudu tare da jikkata 15 a yayin harin yan bindiga da aka kai wajen masu zaman makoki.
Anambra
Samu kari