Anambra
Gwamnatin Anambra ta karyata jita-jitar da ke cewa Gwamna Chukwuma Soludo na shirin kama malaman addini, musamman Bishof-Bishof na Katolika, bayan zarcewa a zabe.
Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo ya yi magana kan masu neman ballewa daga Najeriya. Gwamnan ya yi magana kan masu neman a saki Nnamdi Kanu na IPOB.
Peter Obi ya shigar da kara a kotu kan Deji Adeyanju bisa zargin batanci, inda yake neman diyya N1.5bn da rokon afuwa daga lauyan a jaridu da kafafen yada labarai.
'Dan takarar ADC a Anambra, John Nwosu, ya rantse a kotu cewa zai yi wa’adi ɗaya kacal idan ya ci zabe, domin jaddada shugabanci na gaskiya da adalci ga shiyyoyi.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi kyauta mai gwabi ga wata ma'aikaciyar lafiya 'yar asalin Anambra. Ya nuna cewa ta yi sadaukarwa a jihar.
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya jagoranci zaman majalisa da rantsar da sababbin sanatoci 2 daga jihohin Edo da Anambra.
Ambaliya ta mamaye yankunan Ogidi da Ogbaru a Anambra bayan ruwan sama mai karfi, gidaje da gonaki sun nutse, gwamnati ta dauki matakan gaggawa don taimakawa jama’a.
Rundunar 'yan sandan jihar Anambra ta kama mutum daya cikin wadanda ake zargi da fille kan wata tsohuwa yar shekara 69 a jihar Anambra, ana kokarin kama sauran.
A labarin nan, za a ji gwamnatin tarayya ta karyata ikirarin Peter Obi na cewa manufofin Bola Tinubu sun jefa jama'a a cikin mawuyacin hali da talauci mai tsanani.
Anambra
Samu kari