Anambra
Dan gwagwarmaya, Kwamred Osita Obi ya ce yawancin laifuffuka a jihar Anambra da yankin Kudu maso Gabas ‘yan gida ne ke aikatawa, ba baki daga waje ba.
Labarin ya mai da hankali ne kan jihohin da APC da PDP ke mulki a cikinsu kafin zaben gwamnan jihar Anambra da za a gudanar a ranar Asabar, 8 ga Nuwamba, 2025.
Gwamnatin jihar Anambra ta ayyana ranar hutu saboda zaben gwamnan da za a gudanar. Ta bukaci ma'aikata da za su yi amfani da hutun yadda ya dace.
Yayin da ake tunkarar zaben gwamnan jihar Anambra a ranar 8 ga Nuwamba, 2025, an zakulo dalilan da za su sanya jam’iyyar APGA ta sake lashe zaben jihar.
Rundunar ‘Yan sanda ta janye karar Naira miliyan 400 da ta shigar kan tsohon Sanata Andy Uba da abokinsa, bayan sulhu tsakanin ɓangarorin da ke rikici.
Peter Obi ya ce manufarsa ita ce taimakawa ilimi da lafiya; inda ya ba da kyautar N15m ga makarantar jinya, ya kuma ce zai sake gina makarantar da gobara ta kone.
A labarin nan, za a ji manyan yan takara a jihar Anambra da ke shirin a fafata da su a zaɓen Gwamnan jihar, da irin karfinsu da kuma yiwuwar samun nasara a zaben.
Rundunar 'yan sanda ta ce an tura jami’ai 60,000 don samar da tsaro a zaben Anambra, tare da haramta motsin manyan mutane da kungiyoyin tsaro a ranar zaben.
Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo ya ce Kiristoci na Kashe Kiristoci a Kudu maso Gabas na Najeriya a martanin da ya yi wa shugaban Amurka, Donald Trump.
Anambra
Samu kari