Anambra
Wasu matasa sun tafi filin kwallo maimakon filin zabe domin kada kuri'a yayin da ake zaben gwamna a jihar Anambra. INEC ta ce an fara kada kuri'a a jihar.
Kashi 53.5% na wadanda suka ba da amsa a zaben jin ra'ayi da Legit.ng ta gudanar a X sun yi hasashen cewa Gwamna Soludo ne zai lashe zaben Anambra a yau.
INEC ta ce ta kammala shirin gudanar da zaben gwamna a Anambra yayin da ta dauki jami’ai 24,000 aiki. A hannu daya, Yiaga Africa ta yi gargadin raguwar masu zabe.
Jihar Anambra da ke Kudu maso Gabashin Najeriya ta kasance cibiyar al’adu, kasuwanci da tarihi yayin da ake shirin zaben gwamna gobe Asabar 8 ga watan Nuwambar 2025.
Ga cikakken bayani kan manyan laifuffukan zabe a Najeriya da hukuncin da dokar kasa ta tanada, ciki har da tara har N50m da dauri na shekaru 10 da sauransu.
Yayin da ake shirin zaben gwamnan Anambra a gobe Asabar, mun tattaro muku wadanda suka mulki jihar Anambra daga dawowar dimukuradiyya a 1999 zuwa yau.
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyyar APGA ta yi kane-kane a siyarsar jihar Anambra, inda daga kan Peter Obi zuwa Charles Soludo, ta kwashe shekaru 20 a mulki.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta shirya gudanar da zaben gwamna a jihar Anambra. Zaben zai gudana ne a ranar Asabar, 8 ga watan Nuwamban 2025.
Dan gwagwarmaya, Kwamred Osita Obi ya ce yawancin laifuffuka a jihar Anambra da yankin Kudu maso Gabas ‘yan gida ne ke aikatawa, ba baki daga waje ba.
Anambra
Samu kari