Anambra
Dan takarar jam'iyyar Labour Party a zaben gwamnan jihar Anambra, Dr. George Moghalu, ya bayyana cewa rashin sayen kuri'u ne ya sanya ya fadi a rumfar zabensa.
Jam'iyyar APC ta fafata a wasu zabubbukan da aka gudanar a mulkin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Sai dai a wasu daga cikin zabubbukan 'yan takararta sun fadi.
A labarin nan, za a ji cewa yar takarar gwamnan Anambra ta bayyana godiya ga mutane kusan 300 da su ka kada mata kuri'a a zaben da Charles Soludo ya yi nasara.
Dan takarar jam'iyyar APC a zaben gwamnan jihar Anambra, Prince Nicholas Ukachukwu, ya koka kan yadda aka muzgunawa magoya bayansa yayin zaben gwamnan.
Bayanai sun tabbatar cewa sojojin da suka yi takaddama da Mataimakin Gwamnan Anambra sun je ne bayan kiran gaggawa daga jami’an NYSC domin ceto jami’an INEC.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar Labour a jihar Anambra ya ce bai gamsu da abin da aka sanar na zaben gwamna ba, ya ce dole akwai wata makarkashiya a cikin zaben.
Dan takarar gwamna a jihar Anambra a karkashin ADC ya ce bai gamsu da sakamakon zaben ba saboda yadda aka gudanar da zaben a tsarin da yake ganin ba daidai bane.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taya gwamnan jihar Anambra, Farfesa Chukwuma Soludo, kan nasarar da ya samu a zaben gwamnan da aka gudanar a jihar.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo, ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, kan zaben da aka gudanar ranar Asabar a jihar.
Anambra
Samu kari