Anambra
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charlels Chikwuma Soludo ya bayyana cewa kofar APGA a buɗe take ga duk jam'iyyar da ta shirya kawo ci gaban Najeriya.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Osita Chidoka ya yi murabus daga jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya inda ya ce ya hakura da siyasa gaba daya.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai hari kan jami'an tsaro na 'yan banga a jihar Anambra. 'Yan bindigan sun kona matar jami'an tsaron tare da raunata mutum daya .
Gwamnatin Anambra ta musanta wani rahoto da ke yawo wanda ya cire jihar daga jerin waɗanda suka yi ƙarin albashi, ta ce tun a watan Oktoba aka fara biya.
Wasu fusatattun mutane sun bankawa wasu masu karbar kudaden haraji wuta a ajihar Anambra. Mutanen sun dauki matakin ne bayan an rasa ran wani mutum.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Soludo, ya ce lokacin da suka yi hira ta karahe da marigayi Ifeanyi Ubah babu mutuwa kwata kwata a lissafinsu.
Yayin da ake shirye-shiryen birne marigayi Sanata Ifeanyi Ubah, Gwamnatin Anambra ta ba ɗaliban makarantun Nnewi hutu saboda komai ya tafi lafiya.
An samu kuskuren rashin fahimta tsakanin jami'an tsaro na 'yan sanda da 'yan banga a jihar Anambra. Jami'an tsaron sun bude wuta ga junansu a cikin dare.
Babban Sufetan yan sanda, Kayode Egbetokun ya shigar da korafi kotu kan Sanata Andy Ubah da wata Hajiya Fatima kan zargin damfarar wani mai suna George Uboh.
Anambra
Samu kari