Anambra
Daliban da suka ci gajiyar shirin NELFUND a Anambra sun bayyana goyon baya ga shugaba Bola Tinubu domin ya sake tsayawa takarar shugaban kasa a 2027.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce tura N100m zuwa asusun Victor Egbetokun, ɗan tsohon Sufeto Janar Kayode Egbetokun, kuskure ne aka mayar da kuɗin nan take.
Dan Anambra, Edwin Chukwujekwu ya zama Mataimakin Sakataren APC a Gombe, yana mai jaddada haɗin kai da adalci da inganta dimokuraɗiyya cikin jam'iyya.
Kungiyar IPOB ta ki yarda da maganar dan majalisar Amurka, Riley Moore kan neman Najeriya ta cigaba da zama kasa daya. IPOB ta ce tana son kafa kasar Biyafara.
Shugaban kungiyar 'yan ta'addan IPOB, Nnamdi Kanu ya bukaci mutane su koma fita aiki, bude kasuwanni, bankuna ranar Litinin a jihohin Kudu maso Gabas.
Amurka ta dogara da bayanan Emeka Umeagbalasi daga jihar Anambra kafin kai hare-haren jiragen sama a Najeriya, duk da shakku akan ingancin bayanan sa.
Al'ummar Hausawa a Kudancin Najeriya na fuskantar hare-hare da kisan gilla, tare da asarar rayuka da dukiyoyi a Anambra, Imo da Edo da sauran jihohi.
Sir James Louise ya bar Kiristanci sakamakon rashin karrama Ifeanyi Ubah wajen gina babbar cocin Katolika ta Nnewi a bikin da aka yi ranar 14 ga Janairu, 2026.
Anambra
Samu kari